• English
  • Business News
Saturday, July 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Gudanar Da Taron Manyan Jami’ai Karo Na 16 Na Dandalin FOCAC

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
An Gudanar Da Taron Manyan Jami’ai Karo Na 16 Na Dandalin FOCAC
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An gudanar da taron manyan jami’ai karo na 16, na dandalin hadin gwiwar Sin da Afirka ko FOCAC a birnin Beijing, fadar mulkin ksar Sin. Yayin taron na jiya Litinin, an nazarci rahoton kasar Sin game da aiwatar da sakamakon taron ministoci na 8, na kasashe mambobin dandalin, tare da musayar ra’ayoyi game da shirin gudanar da sabon taron shekarar dandalin na 2024 dake tafe.

Cikin jawabin da ya gabatar yayin taron, mataimakin ministan harkokin wajen kasar Sin Deng Li, ya ce Sin a shirye take ta hada gwiwa, da amincewar juna tsakaninta da nahiyar Afirka, tana kuma fatan wanzar da zaman lafiya da daidaito, da musaya, da koyi da juna tsakaninta da sauran sassan wayewar kai, kana ta shirya tunkarar taron na FOCAC na shekarar badi.

  • Gwamnatin Tarayya Ta Karbi ‘Yan Nijeriya 108 Da Suka Makale A Nijar
  • Rashin Tsaro: Gwamnatin Katsina Za Ta Fara Bai Wa Malamai Da Masu Unguwanni Alawus

Deng Li ya ce, ta hanyar aiwatar da matakan yin aiki tare kan turbar zamanintarwa, Sin da kasashen Afirka, za su bude sabon babin samar da ci gaba, da inganta kai tsakanin kasashe masu tasowa.

A sasa bangare kuwa, babban mashawarcin shugaban kasar Senegal kan harkokin waje, kuma jagoran hadin gwiwa na taron Oumar Demba Ba, cewa ya yi tun kafuwar dandalin FOCAC, kasashen Afirka da Sin sun ci gaba da bunkasa hadin gwiwarsu bisa abota, da martaba juna, da amincewar juna, da kuma cin moriya tare.

Demba Ba ya kuma godewa kasar Sin bisa yadda ta aiwatar da tarin ayyukan more rayuwa a sassan kasashen Afirka, ta kuma nunawa duniya aniyar samar da gajiya bisa hadin gwiwa, wanda hakan ya haifar da dunkulewa, da daidaito, da managarcin tsarin hadin gwiwa, wanda ke tabbatar da bunkasuwa a nan gaba.

Labarai Masu Nasaba

Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

Daga nan sai jami’in ya godewa yadda Sin din ta goyi bayan shigar kungiyar AU cikin kungiyar G20, da irin kyakkyawar rawar da ta taka wajen inganta wakilcin kasashe masu tasowa, da ingiza sauye-sauye a tsarin gudanarwa na kasa da kasa bisa adalci da sanin ya kamata.

Taron na jiya Litinin dai ya hallara kusan manyan baki 300, da jami’ai da wakilai daga Sin, da na kasashen Afirka 53, da mambobin hukumar zartaswar kungiyar AU, da sauran dandaloli, baya ga masu sa ido daga wasu hukumomin kasa da kasa da na shiyyoyi. (Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: MDDUN
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotu Za Ta Yanke Hukunci Kan Kujerar Gwamnan Adamawa A 28 Ga Oktoba 

Next Post

An Kwato Bindiga AK47 Guda 150 A Minna Bayan Artabu

Related

Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa
Daga Birnin Sin

Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

10 hours ago
Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

11 hours ago
Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

13 hours ago
Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya
Daga Birnin Sin

Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

14 hours ago
FRCN Ya Kaddamar Da Shirin Koyar Da Sinanci Mai Taken “Hello China”
Daga Birnin Sin

FRCN Ya Kaddamar Da Shirin Koyar Da Sinanci Mai Taken “Hello China”

15 hours ago
An Fitar Da Sanarwar Beijing Bayan Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adama
Daga Birnin Sin

An Fitar Da Sanarwar Beijing Bayan Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adama

16 hours ago
Next Post
Minna

An Kwato Bindiga AK47 Guda 150 A Minna Bayan Artabu

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Taraktoci 2,000 Da Tinubu Ya Kaddamar Don Bunkasa Noma

Nazari Kan Taraktoci 2,000 Da Tinubu Ya Kaddamar Don Bunkasa Noma

July 12, 2025
Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

Rashin Ganin Shugabannin APC Yayin Ziyarar Shettima A Kano Ya Haifar Da Zazzafar Muhawara

July 12, 2025
Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

July 11, 2025
Hadakar Jam’iyyar ADC Ta Fara Dusashe Karfin PDP A Wasu Jihohin Nijeriya

Hadakar Jam’iyyar ADC Ta Fara Dusashe Karfin PDP A Wasu Jihohin Nijeriya

July 11, 2025
Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

July 11, 2025
Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi

2027: Takarar Shugaban Kasa Zan Yi Ba Mataimaki Ba – Peter Obi

July 11, 2025
“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

July 11, 2025
2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

July 11, 2025
Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

July 11, 2025
Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

July 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.