Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Gurfanar Da Mutum Biyu Kan Damfarar Naira Milyan1.5

by Muhammad
February 20, 2021
in LABARAI
2 min read
Damfarar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Idris Aliyu Daudawa,

Ranar Laraba ce aka gurfanar da mtane biyu Nicolas Asindu, 43 da Jacob Mashi, a gaban kotun majistare ta Ikeja Legass, inda ake tuhumar su da aikata zamba cikin aminci.Ana dai tuhumar su da samun kudaden da suka kai Naira milyan daya da rabi (1.5 ) da niyyar bayar da haya giuda mai daki biyu na kwana.Asindu, mai shekaru 43, dan kasuwa ne da  Mashi, 26, dukkansu masu gadi ne, suna kuma zaune ne a  Ikeja,  an same su da aikata laifuka uku, wadanda suka hada da hada kai, samun kudade ta hanyar karya, da kuma sata.

Amma basu yarda da sun aikata lafi ba.Mai gabatar da masu laifi mataimakin safurudenda na dansanda (ASP ) Ezekiel Ayorinde, ya bayyanawa kotu cewar mutanen biyu sun aikata laifukan ne ranar 14 ga watan Oktoba 2020 a, Opebi, Legas.Ayorinde ya ce wadanda suka aikata laifin da gangan ne suka samu kudaden, ne daga wurin Sandra Nnamadi da Cynthia Nnamadi, da niyyar samar masu gidan haya, ba layi mai namba sha shida. , Aderoju Adewuyi Ikeja.Bayan da masu shigar da karar suka biya kudin kuma suka kawo kayansu sai mai gidan ya musanta cewar ya san wadanda ake karar.

“Kokarin da masu amsar gidan haya suka yi suka yi na karbo kudadensu daga wadanda ake tuhumar, abin ya ci tura domin ba a same su ba kuma sun ki zuwa lokacin da aka neme su. “Daga baya aka cafke su aka kai su ofishin,’ in ji mai gabatar da kara. Ayorinde ya bayyana cewar laifukan sun sabawa sassa na 287, 314 da kuma 411 na dokar manyan laifuka ta jihar Legas, 2015.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Kama Wadanda Ake Zargi Da Shigo Da Harsasai A Bauchi

Next Post

Gwamnatin Nasarawa Ta Yi Alkawarin Kare Gandun Dajin Jihar

RelatedPosts

‘Yan Gudun Hijira Na Fuskantar Matsalar Abinci A Sansanin Jalingo

‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 60, Tare Da Kone Kauye A Zamfara

by Muhammad
1 hour ago
0

Al'ummar garin Ruwan Tofa a karamar hukumar Maru ta jihar...

Rigakafin Korona

Rigakafin Korona: Yau Gwamnoni Za Su Yi Kus-kus

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

Daga Nasir S. Gwangwazo, Abuja   A yau Alhamis, 4...

Borno

Akwai Bukatar Nijeriya Ta Nemo Sojojin Haya Don Yakar ‘Yan Ta’adda – Zulum

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Bauchi   An bai wa Gwamnatin...

Next Post
Gandun Daji

Gwamnatin Nasarawa Ta Yi Alkawarin Kare Gandun Dajin Jihar

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version