Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Gurfanar Da Wani Dan Kasuwa A Gaban Kotu Bisa Laifin Zamba Cikin Aminci

by Muhammad
January 10, 2021
in LABARAI
1 min read
Zamba
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bello Hamza,

A gurfanar da wani mai suna Monsurat Obafemi mai shekara 47 a duniya kuma ’yar kasuwa a bisa laifin zamba cikin aminci inda ta karba N60,000 ta hanyar yaudara.

samndaads

Obafemi, wadda ke zaune a unguwar Alagbado a jihar Ogun, na fuskanta tuhumar karbar kudaden ne ta hanyar yaudara da kuma sata.

Dan sanda mai gabatar da kara, Sgt. Olasunkanmi Adejumola, ya bayyana wa kotun cewa, wanda bake zargin ta aikata laifin ne a watan Agusta na shekarar 2020, a unguwar Ogba, ta jihar Legas.

Ya kuma ce, laifin ya saba wa sashi na 287 da 315 na dokokin manyan laifukka na jihar Legas na shekarar 2015.

Daga nan ne alkaliyar kotun, Mrs O. A. Odubayo, ta bayar da belin wadda ake zargin akan kudi N20,000 ta kuma daga karar zuwa ranar 18 ga watan Janairu 2021 don cigaba da sauraron shari’ar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Shin Ganduje Zai Iya Kauda Tasirin Siyasar Tijjani Abdulkadir Jobe A Mazabarsu Kuwa?

Next Post

Kungiyar Tsaffin Daliban Makarantar Gwamnati Da Ke Funtuwa FOBA Ta Gudanar Da Taronta Na Shekara Shekara

RelatedPosts

Zaben Dan Majalisa

Za A yi Zaɓen Gwamnan Anambara Ranar 6 Ga Nuwamba – INEC

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa a ranar...

Ogun

Fashewar Tankar Mai Ya Ci Rayuwar Mutum Uku Da Jittaka Shida A Ogun

by Muhammad
8 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, A ranar Talata ne mutum uku...

Bafarawa

’Yan Nijeriya Sun Fi So A Magance Rashin Tsaro Fiye Da Korona, Cewar Bafarawa

by Muhammad
8 hours ago
0

A Juya Kuɗin Rigakafin Cutar Naira Biliyan 400 Zuwa Tsaro...

Next Post
FOBA

Kungiyar Tsaffin Daliban Makarantar Gwamnati Da Ke Funtuwa FOBA Ta Gudanar Da Taronta Na Shekara Shekara

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version