Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

An Gurfanar Da Wasu Mata A Kotu Kan Garkuwa Da Jariri

by
4 months ago
in Kotu Da 'Yan Sanda
1 min read
Kotu
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Ranar Litinin din da ta gabata ne, Malam Ismail Bello, ya maka Hafsat Auwal a gaban wata kotun Shari’ar Musulinci da ke Kaduna, bisa zargin yin garkuwa da matarsa da kuma jaririn da aka Haifa masa bayan kwana daya. Bello, ya gayawa kotu cewa, Auwal, wanda yake dan’uwan matarsa ne, ya zo gidansa da wata mata, wadda ta sace matarsa da kuma dansa, wanda aka Haifa masa a ranar.

Saboda haka, sai ya bukaci kotu, ta matsa mata ta dawo da matar da kuma wannan jariri. Sannan kuma Bellon ya roki kotu ta tursasa musu su biya shi kudi, saboda tashin hankalin da suka jefa shi a ciki.

ADVERTISEMENT

Auwal, ya gayawa kotu cewa, sun dauki matar sun kai ta gidan iyayenta,bayan ta haihu kamar yadda suka bukaci matar ta kula da kayanta na dan wani lokaci kafin ta dawo.
Mai shari’a, Malam Salisu Abubakar Tureta, ya ce, ba zai ci gaba da sauraren karar ba, saboda matsala ce wadda ta kamata a warware ta a cikin gida.

Labarai Masu Nasaba

Budurwa Ta Maka Mahaifinta Kotu Kan Kin Aura Mata Masoyi

Malamin Islamiyya Ya Fada Tarko Bisa Mu’amala Da Matar Aure

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Azal Ta Hau Wani Lauyan Bogi A Zamfara

Next Post

’Yan’uwa Mata Mu Daina Gasar Sayen Wayar Salula – Aishatu Sani

Labarai Masu Nasaba

Budurwa Ta Maka Mahaifinta Kotu Kan Kin Aura Mata Masoyi

Budurwa Ta Maka Mahaifinta Kotu Kan Kin Aura Mata Masoyi

by Sabo Ahmad
5 days ago
0

...

Malamin Islamiyya Ya Fada Tarko Bisa Mu’amala Da Matar Aure

Malamin Islamiyya Ya Fada Tarko Bisa Mu’amala Da Matar Aure

by Sabo Ahmad
5 days ago
0

...

Kisan

Adadin Kisan Da ‘Yan Bindiga Suka Yi A Watan Jiya

by Abubakar Abba
4 weeks ago
0

...

Kisan Kai

Ya Kashe Dan’uwansa Da Wuka Kan Iccen Girki A Jigawa

by Sabo Ahmad
1 month ago
0

...

Next Post
Aishatu Sani

’Yan’uwa Mata Mu Daina Gasar Sayen Wayar Salula – Aishatu Sani

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: