Ibrahim Muhammad">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Jinjina Wa Ganduje Kan Matakan Yaki Da Shan Miyagun Kwayoyi A Tsakanin Zababbbun Shugabanni

by Ibrahim Muhammad
January 17, 2021
in LABARAI
2 min read
kwayoyi

A new study finds that drug prices can vary dramatically in the developing world, especially as a country moves up the economic ladder.

WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

An jjinjina wa Gwamna Kano Dokta Abdullahi Umar Ganduje bisa  yaki da yake da  matsalar shaye -shaye a jihar Kano. Babban mataimaki ga mataimakin shugaban majalisar Dattijai.”Senior Legislatibe Aid, LSA”. Injiniya Musa Mujahid Zaitawa shi ne ya yi wannan jinjinar da yake zantawa da manema labarai a Kano.

Ya ce, a kokarin Gwamnan Kano na kawar da wannan matsala daga shugabannin zababbu ya ba da umarnin sai da aka yi gwaji akan dukkan wadanda aka tsayar takarar shugabancin kananan hukumomi 44 da  Kansilolnsu gaba daya.

Injiniya Musa Mujahid Zaitawa ya ce, a kokarin samar da shugabanni na gari ga al’umna shi yasa Gwamna Ganduje ya dau wannan  kyakkyawar mataki mai nagarta.

Babban mataimaki ga mataimakin shugaban majalisar Dattawan Musa Mujahid ya nemi Gwamna Ganduje ya yi aiki kafada da kafada da ofishin mataimakin shugaban majalisar dattijai ta Kasa domin yaki da wannan annoba ta shaye-shayen kwayoyi da take neman lalata rayuwar matasa maza da mata a jihar kano.

Mujahid Zaitawa ya bukaci karin hadin- kan Dokta Abdullahi Umar Ganduje akan yaki da wannan annoba ta shay-shaye domin samun nasara da kuma samun nasara ta hanyar gyaran dokar hukunta masu fataucin kwayoyin da sarafawa, dama masu shan kwayar.

Injiniya Musa Mujahid Zaitawa daga karshe ya yi fatan  Allah ya baiwa Gwamna Ganduje samar cigaba da dinbin ayyuka da yake ya kuma  kammala zangon mulkinsa na biyu lafiya da  samun nasara akan yaki da shaye shaye ,kamar yanda yaci nasarorin akan yaki da cutar  shan inna da kuma nasarori da yake dauka na lafiya daga korona ga al’umma.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Umar Hashim Na Izzar So: Gwarzon Jarumina A  2020

Next Post

‘’Fadada Kasuwanci Zai Taimakawa Samar Wa Matasa Aikin Yi’’

RelatedPosts

Garkuwa

An Kama Sojan Da Ke Kai Wa ‘Yan Ta’adda Kayan Sojoji A Zamfara

by Ibrahim Muhammad
1 hour ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim "An kama wani jami’in soja da budurwarsa...

Aikin Wutar Mambilla  A Takardu Kawai Yake, Inji Gwamnonin Arewa Maso Gabas

Aikin Wutar Mambilla A Takardu Kawai Yake, Inji Gwamnonin Arewa Maso Gabas

by Ibrahim Muhammad
4 hours ago
0

Kungiyar gwamnonin arewa maso gabas sun nuna rashin jin dadin...

Bindiga

Gwamna Ortom Ya Yabawa Umarnin Buhari Na Hana Mallakar  AK47 Ba Bisa Ka’ida Ba

by Ibrahim Muhammad
5 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Gwamnan Jihar Benue Samuel Ortom a ranar...

Next Post
Kasuwanci

‘’Fadada Kasuwanci Zai Taimakawa Samar Wa Matasa Aikin Yi’’

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version