• English
  • Business News
Thursday, August 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kaddamar Da Ayyukan Naira Miliyan 873.66 A Jami’ar Tafawa Balewa

by Abubakar Abba
2 years ago
in Labarai
0
Tafawa balewa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa, gwamnatinsa za ta ci gaba da bayar da fifiko ga manyan makarantu, musamman domin a rinka yaye daliban da za su samu ilimin zamani mai inganci da zai yi daidai da na fadin duniya.

Tinubu ya sanar a hakan ne a yayin da yake yin jawabi a taron kaddamar da ayyuka shida da suka lashe sama da naira miliyan 873.66 a jami’ar Abubakar Tafawa Balewa da na kwalejin kimiyya da fasaha ta Tatari Ali dukkan su da ke Jihar Bauchi.

  • Bauchi Ta Mika Ragamar Filin Jirgin Tafawa Balewa Ga Tarayya
  • Gwamnonin PDP Sun Karyata Shirin Mubaya’a Ga Tinubu

Gine-ginen da aka kaddamar sun kunshi tsangayar kimiyya da fasaha da kuma sashen tsangayar fasaha da ke a jami’ar ta Abubakar Tafawa Balewa, sai kuma na dakin taro da dakunan yin gwaje-gwajen magunguna a jami’ar Tatari Ali, wadanda aka gina su daga cikin kudin tallafi na asusun hukumar TETFund na shekarar 2021 zuwa shekarar 2022.

Tinubu wanda ministan kula da harkokin kasashen waje, Ambasada Yusuf Maitama Tuggar ya wakilce shi a gurin taron ya sanar da cewa, bunkasa fannin ilimin zamani na daya daga cikin ayyukan da gwamnatin tarayya a karkashin shugabancin jam’iyyar APC ta bai wa fifiko.

Shugaban ya kara da cewa, kirkiro da shirin bai wa daliban jama’a rancen kudin karatu da gwamnatin ta yi, ta yi don ta saukaka wa daliban wajen gudanar da karatunsu.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Dawo Nijeriya Bayan Ziyarar Aiki A Brazil

Yadda Aka Cafke Masu Saka Ƙwayoyi A Jakunkunan Matafiya A Filin Jirgin Sama A Kano

Acewarsa, gwamnatin ta kuma gana da kungiyar dalibai ta manyan makaratu ta kasa (NANS) don tattaunawa a kan jin dadi da walwalar dailban.

Ya ce, wannan na daga cikin kokarin da gwamnatin ke kan ci gaba da yi don magance kalubalen da daliban manyan makartun kasar ke fuskatan da kuma samar da kyakyawan yanayi a tsakanin gwamnatin da kuma kungiyon daliban na manyan makaratun kasar nan.

Kazalika, Tinubu ya sanar da cewa, a kwanan baya gwamnatinsa ta dakatar da umarnin ba aikin yi ba biyan albashi da ta kakaba wa kungiyar malaman jami’o’in kasar nan (ASUU), wanda wannan umarnin, ya ba su damar karbar albashinsu da gwamnatin ta rike saboda yajin aikin da suka yi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ASUUATBUTETFund
ShareTweetSendShare
Previous Post

Akwai Bukatar Gwamnati Ta Rika Bai Wa Kamfanonin Gida Aiki – Injiniya Isyaku

Next Post

Kano Ta Raba Tallafi Fiye Da Na Tarayya  – Musa Falaki

Related

Tinubu Ya Dawo Nijeriya Bayan Ziyarar Aiki A Brazil
Manyan Labarai

Tinubu Ya Dawo Nijeriya Bayan Ziyarar Aiki A Brazil

42 minutes ago
Yadda Aka Cafke Masu Saka Ƙwayoyi A Jakunkunan Matafiya A Filin Jirgin Sama A Kano
Manyan Labarai

Yadda Aka Cafke Masu Saka Ƙwayoyi A Jakunkunan Matafiya A Filin Jirgin Sama A Kano

11 hours ago
Gwamnan Katsina Ya Dawo Gida Domin Ziyara Ga Al’ummar Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Wa Hari A Malumfashi
Labarai

Gwamnan Katsina Ya Dawo Gida Domin Ziyara Ga Al’ummar Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Wa Hari A Malumfashi

13 hours ago
Nijeriya Za Ta Ɗaukaka Da Fasahar Ƙere-ƙere Da Tattalin Abinci – Tinubu
Labarai

Nijeriya Za Ta Ɗaukaka Da Fasahar Ƙere-ƙere Da Tattalin Abinci – Tinubu

15 hours ago
Gwamnatin Imo Ta Amince Da N104,000 A Matsayin Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata 
Manyan Labarai

Gwamnatin Imo Ta Amince Da N104,000 A Matsayin Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata 

18 hours ago
Mazauna Kuyello A Jihar Kaduna Na Cikin Zullumin Bayyanar ‘Yan Ta’addar Ansaru
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 8 A Kaduna, Sun Jikkata Wasu

20 hours ago
Next Post
Gwamna Yusuf

Kano Ta Raba Tallafi Fiye Da Na Tarayya  - Musa Falaki

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Dawo Nijeriya Bayan Ziyarar Aiki A Brazil

Tinubu Ya Dawo Nijeriya Bayan Ziyarar Aiki A Brazil

August 28, 2025
Tallafin Walwalar Jama’a: Yadda Gwamnatocin Biranen Kasar Sin Ke Jifan Tsuntsu Biyu Da Dutse Daya

Tallafin Walwalar Jama’a: Yadda Gwamnatocin Biranen Kasar Sin Ke Jifan Tsuntsu Biyu Da Dutse Daya

August 27, 2025
Firaministan Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Bunkasa Cinikayyar Ayyukan Hidimomi Masu Inganci

Firaministan Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Bunkasa Cinikayyar Ayyukan Hidimomi Masu Inganci

August 27, 2025
Yadda Aka Cafke Masu Saka Ƙwayoyi A Jakunkunan Matafiya A Filin Jirgin Sama A Kano

Yadda Aka Cafke Masu Saka Ƙwayoyi A Jakunkunan Matafiya A Filin Jirgin Sama A Kano

August 27, 2025
Adadin Cinikayyar Sin Da Kasashen Kungiyar SCO Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

Adadin Cinikayyar Sin Da Kasashen Kungiyar SCO Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

August 27, 2025
Jimilar Darajar Hada-Hadar Shige Da Fice A Fannin Bayar Da Hidimomi Ta Kasar Sin Ta Kai Yuan Tiriliyan 3.9 A Rabin Farko Na Shekarar Bana

Jimilar Darajar Hada-Hadar Shige Da Fice A Fannin Bayar Da Hidimomi Ta Kasar Sin Ta Kai Yuan Tiriliyan 3.9 A Rabin Farko Na Shekarar Bana

August 27, 2025
Gwamnan Katsina Ya Dawo Gida Domin Ziyara Ga Al’ummar Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Wa Hari A Malumfashi

Gwamnan Katsina Ya Dawo Gida Domin Ziyara Ga Al’ummar Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Wa Hari A Malumfashi

August 27, 2025
Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Kiran Shiga Tattaunar Kwance Damarar Nukiliya Tare Da Amurka Da Rasha

Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Kiran Shiga Tattaunar Kwance Damarar Nukiliya Tare Da Amurka Da Rasha

August 27, 2025
Sin Ta Sanar Da Cimma Nasarar Dashen Huhun Alade A Jikin Bil’Adama

Sin Ta Sanar Da Cimma Nasarar Dashen Huhun Alade A Jikin Bil’Adama

August 27, 2025
Nijeriya Za Ta Ɗaukaka Da Fasahar Ƙere-ƙere Da Tattalin Abinci – Tinubu

Nijeriya Za Ta Ɗaukaka Da Fasahar Ƙere-ƙere Da Tattalin Abinci – Tinubu

August 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.