• English
  • Business News
Tuesday, November 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kama Alhassan Doguwa Kan Zargin Kisan Kai A Kano

by Sadiq
3 years ago
Doguwa

Rundunar ‘yansanda Kano ta kama shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai Alhassan Ado Doguwa, bisa zarginsa da hannu wajen kashe wasu mutane uku.

Rundunar ‘yansanda sun tabbatar da kama Doguwa a ranar Laraba, inda suka bayyana cewa an kama Doguwa a filin jirgin saman Malam Aminu Kano.

  • Nasarar Tinubu Ta Tabbatar Da Dimokuradiyya Na Raye A Nijeriya -Ganduje
  • Abubuwa 5 Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Tinubu

Rahotanni sun bayyana cewa, ana zargin dan majalisar ne da jagorantar harin da aka kai ofishin Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) a mazabarsa, wanda ya yi sanadin mutuwar mutane shida.

An yi zargin cewa jami’in INEC ya bayyana Doguwa a matsayin wanda ya lashe zaben bayan tsare shi da bindiga.

Kakakin rundunar ‘yansandan jihar, Abdullahi Haruna Kiyawa, ya tabbatar wa manema labarai kamun.

LABARAI MASU NASABA

Obasanjo Ya Buƙaci Matasa Su Karɓi Ragamar Shugabanci A Ƙasashen Afrika

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 A Ƙauyen Katsina

“Eh, mun kama Hon. Alhassan Ado Doguwa, shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai dangane da zargin kisan kai. A yanzu haka yana hannunmu, kuma ana ci gaba da bincike,” in ji kakakin ‘yansandan.

Sai dai Kiyawa bai bayar da wani karin bayani kan lamarin ba, amma majiyoyi sun nuna cewa binciken ya fi karkata ne kan zargin Doguwa da hannu a harin da aka kai ofishin INEC.

Labarin kamun Doguwa dai ya jefa fargaba a fadin kasar nan, inda da dama ke kira da a gudanar da cikakken bincike kan lamarin.

Rundunar ‘yansandan ta tabbatar wa jama’a cewa ba za su gudanar da bincike.

Yayin da ake ci gaba da gudanar da bincike, mutane da yawa sun zuba ido don ganin yadda lamarin zai kasance.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Rashin Aiki Ga Matasa Babbar Barazana Ce Ga Nijeriya – Obasanjo 
Manyan Labarai

Obasanjo Ya Buƙaci Matasa Su Karɓi Ragamar Shugabanci A Ƙasashen Afrika

November 11, 2025
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 A Ƙauyen Katsina

November 11, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Mata 4 Masu Shayarwa, Da Shanu 50 A Kano
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Sace Mata 4 Masu Shayarwa, Da Shanu 50 A Kano

November 10, 2025
Next Post
Gobara Ta Yi Sanadin Asarar Dukiya Mai Yawa A Jere

Gobara Ta Yi Sanadin Asarar Dukiya Mai Yawa A Jere

LABARAI MASU NASABA

Rashin Aiki Ga Matasa Babbar Barazana Ce Ga Nijeriya – Obasanjo 

Obasanjo Ya Buƙaci Matasa Su Karɓi Ragamar Shugabanci A Ƙasashen Afrika

November 11, 2025
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 A Ƙauyen Katsina

November 11, 2025
An Daddale Kulla Cinikin Sama Da Dala Biliyan 83 A Bikin CIIE Na Kasar Sin 

An Daddale Kulla Cinikin Sama Da Dala Biliyan 83 A Bikin CIIE Na Kasar Sin 

November 10, 2025
Kamfanonin Kasa Da Kasa Na Fatan Yin Amfani Da Damammaki Na Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar–Biyar Karo Na 15 Na Sin

Kamfanonin Kasa Da Kasa Na Fatan Yin Amfani Da Damammaki Na Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar–Biyar Karo Na 15 Na Sin

November 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Mata 4 Masu Shayarwa, Da Shanu 50 A Kano

Ƴan Bindiga Sun Sace Mata 4 Masu Shayarwa, Da Shanu 50 A Kano

November 10, 2025
Sin Ta Dakatar Da Jiragen Ruwan Amurka Daga Biyan Kudi Na Musammam A Tashoshinta Na Ruwa

Sin Ta Dakatar Da Jiragen Ruwan Amurka Daga Biyan Kudi Na Musammam A Tashoshinta Na Ruwa

November 10, 2025
Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Masu Zagaye Kusa Da Doron Kasa

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Masu Zagaye Kusa Da Doron Kasa

November 10, 2025
Babban Dalilin Da Ya Sa EFCC Ke Naman Tsohon Minista Ruwa A Jallo

Babban Dalilin Da Ya Sa EFCC Ke Naman Tsohon Minista Ruwa A Jallo

November 10, 2025
Binciken Ra’ayin Jama’a Na CGTN: Ci Gaba Da Bude Kofa Mai Zurfi A Sin

Binciken Ra’ayin Jama’a Na CGTN: Ci Gaba Da Bude Kofa Mai Zurfi A Sin

November 10, 2025
Gwamnati Ta Nemi Ƴan Nijeriya Su Ƙwantar Da Hankali Kan Barazanar Trump

Gwamnati Ta Nemi Ƴan Nijeriya Su Ƙwantar Da Hankali Kan Barazanar Trump

November 10, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.