ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, November 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kama Wasu ‘Yansanda Da Laifin Karbar Kudi Da Cin Zarafin Wasu Mutane A Ribas

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
Ribas

Rundunar ‘yansandan Jihar Ribas ta cafke wasu ‘yansanda hudu da ake zargi da cin zarafin wasu mutane uku tare da karbar Naira miliyan 6.5 daga hannunsu.

An ce ‘yan sandan sun cafke mutanen ne ‘yan asalin Omoluwabi da ke Karamar Hukumar Ogba-Egbema-Ndoni ta jihar, ‘yansandan sun batawa mutanen suna ta hanyar kala musu karyar cewa wai ‘yan damfarar intanet ne, inda aka kai su Jihar Delta suka tsare kuma suka kudin daga hannunsu bayan sun tsare su na tsawon kwanaki biyu.

  • Hajjin Badi: Dalilin Kara Kudin Kujera Zuwa Naira Miliyan 4.5 – NAHCON
  • Firaministan Sin Ya Bukaci Taron Kolin Gabashin Asiya Da Ya Inganta Zaman Lafiya Da Wadata A Yankin

An gano cewa ‘yansandan sun kama mutanen ne a ranar 31 ga watan Yuli, 2023, sannan suka sake su a ranar 1 ga Agusta, 2023.

ADVERTISEMENT

Kwamishinan ‘yansandan jihar, Emeka Nwonyi, yayin da yake gabatar da ‘yansandan a gaban ‘yan jarida a Fatakwal, ya ce yana bakin kokarinsa wajen ganin ya kawar da bara gurbi.

Nwonyi ya ce, “Kuna iya ganin wasu jami’an ‘yansanda. Sama da mako biyu kenan a tsare saboda wani laifi, sun aikata laifin bisa radin kansu, mu kuma mun kama su don mu nuna cewa muna nan kan aikinmu na ganin mun tsarkake kanmu.

LABARAI MASU NASABA

An Fara Binciken Batan Dan Bautar Kasa A Bayelsa

An Damke Mutum 11 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Matashi A Bauchi

“Ba na jin akwai wata hukuma kamar hukumar ‘yansanda wajen tsaftace al’umma da kokarin fitar da marasa gaskiya daga cikin al’umma a cikin tsari.”

Sai dai shugaban ‘yansandan bai bayyana sunayen ‘yan sandan ba.

Hakazalika, Nwonyi ya gabatar da wasu ‘yansanda hudu da suka hada da Sufetoci uku da aka kama bisa zargin cin zarafin wata dake kan hanyar balaguro.

Ya ce ‘yansandan sun yi ta kai farmaki ne a lokacin da suka yi wa matar fyade a kusa da ‘Arcania Junction’, Ada George Road a Fatakwal ranar Lahadi.

Agba Emmanuel, da wasu mutane uku da suka hada da sufeta Abgani Peter, sufeta Ozenewa Amadi da Sargeant Akuigbo Bartholomew.

“An kama su duka kuma suna tsare ana yi musu tambayoyi.

“Har ila yau, ina kira ga matar da aka ci zarafinta da ta zo ofishina ta ba mu bayanan bangarenta game da lamarin domin a gudanar da bincike mai inganci.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Fara Binciken Batan Dan Bautar Kasa A Bayelsa
Kotu Da Ɗansanda

An Fara Binciken Batan Dan Bautar Kasa A Bayelsa

November 8, 2025
An Damke Mutum 11 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Matashi A Bauchi
Kotu Da Ɗansanda

An Damke Mutum 11 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Matashi A Bauchi

November 8, 2025
Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi
Kotu Da Ɗansanda

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

October 4, 2025
Next Post
NSCDC Ta Kama Barayin Kebur Da Suka Yi Shigar Injiniyoyi A Abuja

NSCDC Ta Kama Barayin Kebur Da Suka Yi Shigar Injiniyoyi A Abuja

LABARAI MASU NASABA

Zaɓen 2027: Jam’iyyar ADC ta Ƙaddamar Da Kwamitin Sake Fasalinta A Kaduna

Zaɓen 2027: Jam’iyyar ADC ta Ƙaddamar Da Kwamitin Sake Fasalinta A Kaduna

November 12, 2025
Sin Ta Bukaci Japan Ta Daina Yi Wa Masu Fafutukar “‘Yancin Kan Taiwan” Ingiza Mai Kantu Ruwa

Sin Ta Bukaci Japan Ta Daina Yi Wa Masu Fafutukar “‘Yancin Kan Taiwan” Ingiza Mai Kantu Ruwa

November 12, 2025
Gwamnati Ta Janye Buƙatar Amfani Da Harshen Gida Wurin Koyarwa A Makarantu 

Gwamnati Ta Janye Buƙatar Amfani Da Harshen Gida Wurin Koyarwa A Makarantu 

November 12, 2025
Peng Liyuan Da Sarauniya Letizia Ta Spain Sun Ziyarci Cibiyar Kula Da Nakasassu A Beijing

Peng Liyuan Da Sarauniya Letizia Ta Spain Sun Ziyarci Cibiyar Kula Da Nakasassu A Beijing

November 12, 2025
Madalla Da Sabon Binciken Jami’ar Nankai Ta Kasar Sin Kan Mata Marasa Haihuwa

Madalla Da Sabon Binciken Jami’ar Nankai Ta Kasar Sin Kan Mata Marasa Haihuwa

November 12, 2025
'yansanda

‘Yansanda Sun Kama Mutane 4 Kan Zargin Fashi Da Makami A Bauchi

November 12, 2025
Ana Ci Gaba Da Raya Kasar Sin Daga Matakin Kasa Mai Sauri Zuwa Kasa Mai Inganci

Ana Ci Gaba Da Raya Kasar Sin Daga Matakin Kasa Mai Sauri Zuwa Kasa Mai Inganci

November 12, 2025
Sin Ta Mayar Da Martani Game Da Matakin Amurka Na Dakatar Da Ka’idar Fadada Jerin Wadanda Kasar Ta Takaita Fitar Wa Kayayyaki

Sin Ta Mayar Da Martani Game Da Matakin Amurka Na Dakatar Da Ka’idar Fadada Jerin Wadanda Kasar Ta Takaita Fitar Wa Kayayyaki

November 12, 2025
Kashi 74% Na Marasa Lafiya Sun Gamsu Da Ayyukan Kiwon Lafiya Na Nijeriya — Minista

Kashi 74% Na Marasa Lafiya Sun Gamsu Da Ayyukan Kiwon Lafiya Na Nijeriya — Minista

November 12, 2025
Majalisar Kogi Ta Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukuma Bisa Zargin Rashin Ɗa’a

Majalisar Jihar Kogi Ta Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukuma Kan Laifin Rashin Ɗa’a

November 12, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.