Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

An Sace Jami’in INEC Da ‘Yan Bautan Kasa A Anambra

by
3 years ago
in LABARAI
1 min read
Gaidam
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Tukunyar Gas Ce Ta Fashe Ba Bam Ba —Kwamishinan ‘Yan Sandan Kano

Wani Bam Ya Fashe A Sabon Garin Jihar Kano

A halin yanzu dai, an bayyana cewa an sace jami’in hukumar zabe tare da masu yi wa kasa hidima a mazabar Indiokolo da ke karamar hukumar Orumba cikin Jihar Anambra ranar Asabar, lokacin da ke gudanar da zabe a Jihar. Duk da cewa an bayyana cewa an yi zabe cikin kwanciyar hankali a Jihar, an samu rikici zabe dan kadan a Jihar.
Kwamishinan ‘yan sandar Jihar Anambra Rabiu Ladodo, shi ya bayyana hakan lokacin da yake ba da ba’asi a kan zaben, ya bayyana cewa an sace wasu mutane lokacin da ake gudanar da zaben. Ya ce, “Zaben ya gudana cikin kwanciyar hankali a dukkan yankunan da muka zaga a Jihar.
“Duk da an gudanar da zaben cikin kwanciyar hankali dai, an samu kananan rikici kamar na satar akwati a mazabar Onuma Imeobi da ke Onitsha. Sayan kuri’u, wargaza zabe a wasu mazabu da sace jami’in hukamar zabe da ‘yan bautar kasa a mazabar Indiokolo cikin karamar hukumar Orum ta Arewa da kuma karamar hukumar Anambra ta Kudu.”

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Sojoji Sun Fafata Da Boko Haram A Yobe

Next Post

Bamidele Ya Lashe Kujerar Sanatan Ekiti Ta Tsakiya

Labarai Masu Nasaba

Wani Bam Ya Fashe A Sabon Garin Jihar Kano

Tukunyar Gas Ce Ta Fashe Ba Bam Ba —Kwamishinan ‘Yan Sandan Kano

by
5 hours ago
0

...

Wani Bam Ya Fashe A Sabon Garin Jihar Kano

Wani Bam Ya Fashe A Sabon Garin Jihar Kano

by
7 hours ago
0

...

Yanzu-yanzu: EFCC Ta Cafke Akanta Janar Na Kasa, Ahmed Idris Bisa Zargin Badakala

Yanzu-yanzu: EFCC Ta Cafke Akanta Janar Na Kasa, Ahmed Idris Bisa Zargin Badakala

by Khalid Idris Doya
18 hours ago
0

...

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

by
23 hours ago
0

...

Next Post

Bamidele Ya Lashe Kujerar Sanatan Ekiti Ta Tsakiya

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: