Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

APC Ba Ta Da Dan Takarar Da Ya Wuce Buhari A 2019 —Sarkin Yaki

by Tayo Adelaja
September 11, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Shu’aibu Yusuf, Abuja

An bayyana cewa matukar Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana aniyar sake yin takara a zaben 2019 mai zuwa, to jam’iyyar APC da sauran al’ummar kasar nan ba su da wani ban takarar da ya wuce shi.

samndaads

Wani dan kasuwa da ke kasuwar Wuse, Abuja Alhaji Abdullahi Abubakar, wanda aka fi sani da Sarkin Yakin Muhammadu Buhari ne ya bayyana haka a zantawarsa da wakilinmu a Abuja cikin  makon da ya gabata.

Sarkin Yakin ya ci gaba da bayyana cewa idan aka yi la’lari da irin abubuwan da Shugaba Buhari ya yi a hawansa mulki, musamman a harkar tsaro da yaki da rashawa da sauran muhimman fannoni, to kuskure ne babba a ce ’yan Nijeriya suna da wani dan takara ba shi ba.

Da yake tsokaci game da asusun bai-baya da gwamnatin Buharin da fito da shi kuwa, Alhaji Abdullahi yabawa ya yi da wannan tsari, wanda ya ce tsarin ne ya kawo karshen matsalar tattalin arzikin da aka fuskanta a kasar nan. “Don haka ne nake kira ga al’ummar kasar nan su goya wa Shugaba Buhari baya don ganin ya cimma duk manufofinsa da ya sa a gaba don ci gaban kasar nan,” in ji shi.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Karamar Hukumar Gumi Na Yunkurin Magance Ambaliyar Ruwa

Next Post

BANGON FARKO

RelatedPosts

Hutun Kirsimeti

Gobarar Sakkwato: Gwamnatin Tarayya Ta Jajantawa Tambuwal

by Muhammad
7 hours ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Kakkarfar tawagar Gwamnatin Tarayya ta jajantawa...

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Masu garkuwa sun yi awon gaba da jami'a mai magana...

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

by Sulaiman Ibrahim
11 hours ago
0

Yau gwamnonin yammacin Nijeriya ke gudanar da wani taro da...

Next Post

BANGON FARKO

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version