Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

APC Ta Kaddamar Da Shugabannin Rikon Kwarya A Jihar Sakkwato

by Muhammad
December 29, 2020
in LABARAI
1 min read
Rikon Kwarya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar,

Jam’iyyar APC a Jihar Sakkwato a jiya ta kaddamar da sababbin shugabannin rikon kwarya a matakin Jiha da Kananan Hukumomi 23.

samndaads

A jawabinsa a wajen taron, jagoran jam’iyyar a Sakkwato, Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko ya bayyana cewar sake nada su a matakin rikon kwarya da aka yi ya biyo bayan nasarorin da suka samu a shugabancin su.

Sanata Wamakko wanda ke wakiltar Sakkwato ta Arewa a Majalisar Dattawa ya bayyyana cewar al’ummar Nijeriya na sane da goyon bayan APC da jama’ar Sakkwato ke yi yana cewar za su ci-gaba da jajircewa domin ganin jam’iyyar ta kara karfi a dukkanin matakai.

Ya ce, da ba don Wamakko, goyon bayansa da karfafa guiwarsa ba da ba su samu nasarorin da suka samu ba haka ma ya ce APC ce jam’iyyar da ‘yan Nijeriya suka yadda tare da amanna a kodayaushe.

Shugaban Riko na Jam’iyyar, Isa Achida ya bayyana cewar jam’iyyar ta jefa kuri’ar amincewa da mulkin Muhammadu Buhari a kokarinsa na kyautata rayuwar al’umma. Ya ce duk da kalubalen da kasar ke fuskanta, Buhari ya samu nasarar aiwatar da ayyuka da dama a fadin kasar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gobara Ta Kona Shaguna A Babbar Kasuwar Potiskum

Next Post

Masu Sukar Manufofin Gwamnatina Kauyawa Ne – Ganduje

RelatedPosts

Gobara Ta Kona Kasuwar Sakkwato

Gobara Ta Kona Kasuwar Sakkwato

by Muhammad
8 hours ago
0

Tambuwal Ya Kafa Kwamitin Bincike   Daga, Sharfaddeen Sidi Umar,...

A duniyar Nijeriya ta yanzu, da yawan mutane da ma masu lura da al’amuran yau da kullum su na kallon gudanar da zabukan kananan hukumomi

Abubuwan Al’ajabi A Zaben Kananan Hukumomin Kano

by Sulaiman Ibrahim
19 hours ago
0

Kuri’un Da Aka Kidaya Sun Haura Na Zaben Gwamna A...

Ranar Bude Makarantu

Korona: Har Yanzu Babu Ranar Bude Makarantu A Jihar Kaduna

by Sulaiman Ibrahim
19 hours ago
0

 Dukkanin makarantun Firamare da na sakandari da suke jihar Kaduna...

Next Post
Manufofin

Masu Sukar Manufofin Gwamnatina Kauyawa Ne – Ganduje

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version