• Leadership Hausa
Monday, May 29, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Arsenal Na Zawarcin Declan Rice

by Rabilu Sanusi Bena
6 days ago
in Wasanni
0
Arsenal Na Zawarcin Declan Rice
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar kwallon kafa ta Arsenal da ke buga gasar Firimiyar Ingila ta nuna sha’awar daukar dan kwallon Ingila kuma kyaftin din West Ham United, Declan Rice wanda kwantiraginsa zai kare a karshen kakar wasanni ta bana.

Arsenal ta na neman kara karfin tawagar ‘yan wasanta domin tunkarar gasar zakarun turai da za ta fafata a badi da kuma neman lashe gasar Firimiya bayan rasa na bana da ta yi a wani yanayi mai ban mamaki.

  • An Ci Tarar Kamfanin Facebook $1.3 Biliyan
  • Rikicin Addini: An Sanya Dokar Hana Fita A Jihar Taraba

Declan Rice na daga cikin ‘yan wasan West Ham da ke jiran buga wasan karshe na gasar Uefa Conference League bayan doke kungiyar kwallon kafa ta AZ Alkmar wadda ka iya zama wasansa ta karshe a West Ham.

Rice dai na daga cikin matasan ‘yan wasan da tauraronsu ke haskawa a nahiyar Turai kuma kungiyoyi da dama na neman ya zama nasu kafin badi.

Daga cikin kungiyoyin Turai da ke neman Rice akwai Man Utd, Chelsea, Arsenal da Bayern Munich ta Kasar Jamus.

Labarai Masu Nasaba

Haaland Ya Kafa Tarihi A Gasar Firimiya Ta Bana 

Wace Kungiya Ce Za Ta Iya Taka Wa Man City Burki?

Tags: ArsenalDeclan RiceIngilaKwallon Kafa
ShareTweetSendShare
Previous Post

NAHCON Ta Nemi Alhazai Su Biya Kashi 40 Na Dala 250 Na Jigilarsu

Next Post

Sarkin Kano Ya Bukaci Tinubu Ya Kafa Ma’aikatar Harkokin Addinai

Related

Haaland Ya Kafa Tarihi A Gasar Firimiya Ta Bana 
Wasanni

Haaland Ya Kafa Tarihi A Gasar Firimiya Ta Bana 

2 days ago
Wace Kungiya Ce Za Ta Iya Taka Wa Man City Burki?
Wasanni

Wace Kungiya Ce Za Ta Iya Taka Wa Man City Burki?

2 days ago
La liga Ta Zama Dandalin Masu Nuna Wariya, Cewar Vinicius
Wasanni

La liga Ta Zama Dandalin Masu Nuna Wariya, Cewar Vinicius

3 days ago
Ban Ji Dadin Rashin Zuwa Gasar Zakarun Turai A Badi Ba -Salah
Wasanni

Ban Ji Dadin Rashin Zuwa Gasar Zakarun Turai A Badi Ba -Salah

3 days ago
Jordi Alba Zai Bar Barcelona A Karshen Kakar Bana 
Wasanni

Jordi Alba Zai Bar Barcelona A Karshen Kakar Bana 

5 days ago
Saka Ya Kara Kwantiragin Shekaru 4 A Arsenal 
Wasanni

Saka Ya Kara Kwantiragin Shekaru 4 A Arsenal 

6 days ago
Next Post
Sarkin Kano Ya Bukaci Tinubu Ya Kafa Ma’aikatar Harkokin Addinai

Sarkin Kano Ya Bukaci Tinubu Ya Kafa Ma’aikatar Harkokin Addinai

LABARAI MASU NASABA

Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16

Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16

May 29, 2023
A Dan Lokacin Da Ya Rage Kafin Mika Mulki: Buhari Ya Sauya Sunayen Filayen Jiragen Sama 15

A Dan Lokacin Da Ya Rage Kafin Mika Mulki: Buhari Ya Sauya Sunayen Filayen Jiragen Sama 15

May 29, 2023
Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

May 29, 2023
Bankwana Da Gwamnatin Buhari: Hukumar Tsaron Cikin Gida Ta Kara Wa Jami’ai 17,331 Matsayi

Bankwana Da Gwamnatin Buhari: Hukumar Tsaron Cikin Gida Ta Kara Wa Jami’ai 17,331 Matsayi

May 29, 2023
Gwamnati Ta Samar Da Tan 89,512 Na Irin Noma A Bana – Minista

Gwamnati Ta Samar Da Tan 89,512 Na Irin Noma A Bana – Minista

May 29, 2023
Kwana Guda Ya Sauka, El-Rufai Ya Haramta Kungiyar Kudancin Kaduna

Kwana Guda Ya Sauka, El-Rufai Ya Haramta Kungiyar Kudancin Kaduna

May 29, 2023
Buhari Ya Nada Sha’aban Mukamin Babban Sakataren Hukumar Kula Da Almajirai Ta Nijeriya

Buhari Ya Nada Sha’aban Mukamin Babban Sakataren Hukumar Kula Da Almajirai Ta Nijeriya

May 28, 2023
An Wallafa Littafin Dake Kunshe Da Mukalolin Shugaba Xi Kan Dogaro Da Kai A Fannin Kimiyya Da Fasaha

An Wallafa Littafin Dake Kunshe Da Mukalolin Shugaba Xi Kan Dogaro Da Kai A Fannin Kimiyya Da Fasaha

May 28, 2023
Ganduje Yayi Jawabin Bankwana Tare Da Shirin Mika Mulki A Yau Lahadi

Ganduje Yayi Jawabin Bankwana Tare Da Shirin Mika Mulki A Yau Lahadi

May 28, 2023
Jihar Kano Ta Ayyana Masu Kwacen Waya A Matsayin ‘Yan Fashi Da Makami

Jihar Kano Ta Ayyana Masu Kwacen Waya A Matsayin ‘Yan Fashi Da Makami

May 28, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.