• Leadership Hausa
Monday, October 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Ci Tarar Kamfanin Facebook $1.3 Biliyan

by Sadiq
4 months ago
in Kasashen Ketare
0
An Ci Tarar Kamfanin Facebook $1.3 Biliyan
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar Tarayyar Turai ta ci tarar kamfanin Meta, babban kamfanin da ya mallaki Facebook, dala biliyan 1.3 tare da umartarsa da ya daina mika bayanan masu amfani da shafin zuwa Amurka nan da watan Oktoba.

Tarar da hukumar kare bayanai ta Ireland ita ce mafi girma tun lokacin da Tarayyar Turai, ta aiwatar da tsauraran tsarin tsare bayanan sirri shekaru biyar da suka gabata.

  • ‘Yan Siyasar Japan Sun Sake Fuskantar Cikas Wajen Aiwatar Da Shirin Zubar Da Dagwalon Ruwan Nukiliya A Cikin Teku
  • Majalisar Lafiya Ta Duniya Ta Sake Yin Watsi Da Shawarar Dake Shafar Taiwan

Adadin tarar ta fi girma fiye da hukuncin dala biliyan 800 na kamfanin Amazon, a cikin shekarar 2021 don keta kariyar bayanai.

Cibiyar sa ido ta Irish ita ce jagorar sirrin Meta a cikin kungiyar kasashe 27 saboda babbar hedikwatar ta Turai ta fasahar Silicon Valley ta kasance a Dublin.

Kamfanin Meta ya ce zai daukaka kara kan hukuncin, kuma ya bukaci kotuna da su gaggauta dakatar da hukuncin.

Labarai Masu Nasaba

Wace Irin Asara Girgizar Kasa Ta Haifar A Maroko?

An Yi Wa Manyan Hafsoshin Soji Ritaya A Ruwanda Kan Fargabar Juyin Mulki

Tags: Bayanan SirriFacebookKungiyar Tarayyar TuraiMeta
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Siyasar Japan Sun Sake Fuskantar Cikas Wajen Aiwatar Da Shirin Zubar Da Dagwalon Ruwan Nukiliya A Cikin Teku

Next Post

Buhari Zai Kaddamar Da Ayyuka 7 A Ranar Talata –Fadar Shugaban Kasa

Related

Wace Irin Asara Girgizar Kasa Ta Haifar A Maroko?
Kasashen Ketare

Wace Irin Asara Girgizar Kasa Ta Haifar A Maroko?

2 days ago
An Yi Wa Manyan Hafsoshin Soji Ritaya A Ruwanda Kan Fargabar Juyin Mulki
Kasashen Ketare

An Yi Wa Manyan Hafsoshin Soji Ritaya A Ruwanda Kan Fargabar Juyin Mulki

1 month ago
Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Gabon
Da ɗumi-ɗuminsa

Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Gabon

1 month ago
Har Yanzu Jakadan Faransa Bai Fice Daga Jamhuriyar Nijar Ba – Macron
Kasashen Ketare

Har Yanzu Jakadan Faransa Bai Fice Daga Jamhuriyar Nijar Ba – Macron

1 month ago
Mutane 12 Sun Mutu, 80 Sun Jikkata A Bikin Bude Wasanni A Madagascar
Kasashen Ketare

Mutane 12 Sun Mutu, 80 Sun Jikkata A Bikin Bude Wasanni A Madagascar

1 month ago
Sojojin Nijar Za Su Mika Mulki Nan Da Shekara 3 – Janar Tchiani
Da ɗumi-ɗuminsa

Sojojin Nijar Za Su Mika Mulki Nan Da Shekara 3 – Janar Tchiani

1 month ago
Next Post
Buhari Ya Kafa Tarihi Bayan Shekara 63

Buhari Zai Kaddamar Da Ayyuka 7 A Ranar Talata –Fadar Shugaban Kasa

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Amince Da Biyan Ma’aikata Karin Albashin N35,000 Na Wucin Gadi

Tinubu Ya Amince Da Biyan Ma’aikata Karin Albashin N35,000 Na Wucin Gadi

October 2, 2023
Mata

Ilimin ‘Ya’ya Mata: Kano Ta Fara Bai Wa ‘Yan Mata 45,000 Tallafin N20, 000

October 2, 2023
Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

October 1, 2023
Tinubu

Ranar ‘Yanci: Tinubu Ya Kara Wa Kananan Ma’aikata N25,000 Kan Albashinsu

October 1, 2023
Hangzhou

Birnin Hangzhou Ya Samu Karuwar Masu Yawon Bude Ido Albarkacin Gasar Wasanni Ta Asiya Dake Gudana

October 1, 2023
Syria

Shugaban Syria: Manyan Tsare-tsare Uku Na duniya Su Ne Jagororin Sabuwar Duniya

October 1, 2023
BUA

Daga Gobe 2 Ga Oktoba Farashin Buhun Simintin BUA Ya Koma N3,500 – Kamfanin

October 1, 2023
Kasar Sin

Ofishin Jakadancin Kasar Sin Dake Najeriya Ya Shirya Bikin Murnar Cikar Sin Shekaru 74 Da Kafuwa

October 1, 2023
Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

October 1, 2023
Amurka

Amurka Ita Ce “Daular Karya”Ta Ko Wace Fuska

October 1, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.