• English
  • Business News
Friday, September 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ayyukan’Yan Bindiga: An Rufe Makarantun Gwamnati 19 A Katsina 

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
Ayyukan’Yan Bindiga: An Rufe Makarantun Gwamnati 19 A Katsina 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kimanin makarantun Firamaren gwamnati 19 ne wasu rahotanni suka nuna an rufe saboda yawaitar da hare-haren ‘yan bindiga kan wash al’ummomi a karamar hukumar Kankara ta jihar Katsina.

Rufe makarantun ya shafi harkokin koyo da koyarwa na daliban da ba su gaza 9,113 da suka kunshi maza 4,819 da mata 4,294 da malamansu ba.

  • Za Mu Ceto Duk Fasinjojin Jirgin Kasan Abuja-Kaduna Da Aka Sace – Irabor
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Sanda, Sun Sace ‘Yan China 4 A Wajen Hakar Ma’adinai A Neja

Sakataren ilmi na jihar Katsina, Kabir Ali, wanda ya bayyana hakan, ya ce yawancin daliban makarantun da aka rufe sun koma garin Kankara domin ci gaba da karatunsu.

Ya koka da cewa lamarin ya haifar da cunkoson azuzuwa a hedikwatar majalisar, kuma yana yin illa ga ingancin ilimin da daliban ke samu.

Ya ce duk da kokarin da kungiyar UNICEF ta Majalisar Dinkin Duniya ta yi, na daukar dalibai a makarantu, har yanzu akwai bukatar karin ajujuwa, malamai, da kayan koyarwa da kuma gyara gine-ginen da suka ruguje a makarantu.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Cafke Ɗan Ta’adda Ɗauke Da Makamai A Filato

Ma’aikatan Ofishin Jakadancin Nijeriya Sun Koka Kan Rashin Biyan Basussukan Albashi

Ya yi kira ga masu hannu da shuni da su taimaka wajen gina karin ajujuwa domin daukar dalibai a yankin.

Hare-haren ‘yan bindiga na ci gaba da jefa rayuwar al’umma da dama bai a iya jihar Katsina ba, har sa jihohin Zamfara, Sakkwato, Kebbi, Kaduna da kuma jihar Neja.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DalibaiHare-HareKankaraKatsinaMakarantuYan bindiga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Za Mu Ceto Duk Fasinjojin Jirgin Kasan Abuja-Kaduna Da Aka Sace – Irabor

Next Post

Lalata: Kotu Ta Yanke Wa R. Kelly Hukuncin Daurin Shekaru 30

Related

Sojoji Sun Cafke Ɗan Ta’adda Ɗauke Da Makamai A Filato
Labarai

Sojoji Sun Cafke Ɗan Ta’adda Ɗauke Da Makamai A Filato

6 minutes ago
Ministan Wajen Najeriya: Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Ya Samarwa Afirka Damammakin Ci Gaba
Labarai

Ma’aikatan Ofishin Jakadancin Nijeriya Sun Koka Kan Rashin Biyan Basussukan Albashi

36 minutes ago
uba sani
Labarai

Gwamnatin Kaduna Ta Zargi El-Rufai Da Yunkurin Tayar Da Tarzoma A Jihar

2 hours ago
Bukatar Dakatar Da Karuwar Hare-hare A Kan Likitoci – Ra’ayinmu
Labarai

Barazanar Yajin Aiki: Likitoci Sun Bai Wa Gwamnati Wa’adin Kwana 10

4 hours ago
Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

4 hours ago
Ministan Tsaro
Manyan Labarai

Dawowar Matsalar Tsaro: Ta Haifar Da Cece-kuce Kan Daukar Matakin Kare Kai

5 hours ago
Next Post
Lalata: Kotu Ta Yanke Wa R. Kelly Hukuncin Daurin Shekaru 30

Lalata: Kotu Ta Yanke Wa R. Kelly Hukuncin Daurin Shekaru 30

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Cafke Ɗan Ta’adda Ɗauke Da Makamai A Filato

Sojoji Sun Cafke Ɗan Ta’adda Ɗauke Da Makamai A Filato

September 5, 2025
Ministan Wajen Najeriya: Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Ya Samarwa Afirka Damammakin Ci Gaba

Ma’aikatan Ofishin Jakadancin Nijeriya Sun Koka Kan Rashin Biyan Basussukan Albashi

September 5, 2025
uba sani

Gwamnatin Kaduna Ta Zargi El-Rufai Da Yunkurin Tayar Da Tarzoma A Jihar

September 5, 2025
Manzon Allah

Muna Murna Da Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (1)

September 5, 2025
Bukatar Dakatar Da Karuwar Hare-hare A Kan Likitoci – Ra’ayinmu

Barazanar Yajin Aiki: Likitoci Sun Bai Wa Gwamnati Wa’adin Kwana 10

September 5, 2025
Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

September 5, 2025
Ministan Tsaro

Dawowar Matsalar Tsaro: Ta Haifar Da Cece-kuce Kan Daukar Matakin Kare Kai

September 5, 2025
Sin Ta Wanzar Da Ruhin Juriya Ta Hanyar Yakar Tafarkin Murdiya

Sin Ta Wanzar Da Ruhin Juriya Ta Hanyar Yakar Tafarkin Murdiya

September 4, 2025
An Kaddamar Da Cibiyar Raya Ilimin Dijital Ta Sin Da Afirka A Tanzania

An Kaddamar Da Cibiyar Raya Ilimin Dijital Ta Sin Da Afirka A Tanzania

September 4, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 13 A Wani Harin Kwanton-ɓauna A Borno

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 13 A Wani Harin Kwanton-ɓauna A Borno

September 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.