• Leadership Hausa
Sunday, August 14, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Nishadi

Lalata: Kotu Ta Yanke Wa R. Kelly Hukuncin Daurin Shekaru 30

by Sadiq Usman
1 month ago
in Nishadi
0
Lalata: Kotu Ta Yanke Wa R. Kelly Hukuncin Daurin Shekaru 30
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An yanke wa shahararren mawakin nan na Amurka hukuncin daurin shekaru 30 bayan samunsa da laifin yin lalata da kuma safarar mata don yin lalata da su a watan Satumban 2021 bayan shafe kusan makonni shida ana shari’a.

Alkalin kotun, Ann M. Donnelly, ta yanke hukuncin ne a wata kotun tarayya da ke Brooklyn, a birnin New York bayan sauraron wasu shaidu da abun ya shafa kan yadda R. Kelly ya zi zarafinsu.

  • Ayyukan’Yan Bindiga: An Rufe Makarantun Gwamnati 19 A Katsina 
  • Taba Sigari Na Kashe ‘Yan Nijeriya 30,000 Duk Shekkara -WHO

“Kai mutum ne da ke da fa’ida mai yawa – kuma ka shahara a duniya, kana da kudi.

“Kun yi amfani da kaunarsu da burinsu, kuka tsare su a gidanku.

“Kun raba su da iyalansu kuma kun tilasta musu yin abubuwan da ba za su iya ba.”

Labarai Masu Nasaba

Sabon Fim din JAMILA Zai Fara Haskawa A Makon Nan –Hafsat Sa’eed

‘Yan Kannywood Mu Guji Isar Da Sakon Da Bai Dace Ba -Yunusa Gaya

Masu gabatar da kara sun nemi akalla shekaru 25.

Tawagar lauyoyinsa sun yi jayayya cewa bai cancanci fiye da shekaru goma ba saboda “a halin yanzu ba shi da hatsari ga jama’a”.

Mawakin mai shekaru 55 da duniya, ya shafe watanni a tsare yana jiran hukuncin da aka yanke masa na safarar matan da aka ci zarafinsu a ranar 29 ga watan Yuni.

Kelly ya fuskanci zarge-zarge daban-daban a Chicago kan wasu hotunan lalata da kananan yara.

R. Kelly ya shahara da yin fice a harkar waka tsawon shekaru 30 da suka gabata, inda ya buga kundin wakoki da dama wanda suka sa ya samu daukaka a duniya.

Hukumomi sun kama Kelly a Chicago a cikin 2019 kuma suka mayar da shi New York a watan Yuni 2021.

Tags: DauriHukunciKananan YaraKotuLalataMawakiR. Kelly
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ayyukan’Yan Bindiga: An Rufe Makarantun Gwamnati 19 A Katsina 

Next Post

Zul-Hajj: Kungiyar Jama’atu Ta Bukaci Musulmi Su Yi Wa Nijeriya Addu’ar Zaman Lafiya

Related

Sabon Fim din JAMILA Zai Fara Haskawa A Makon Nan –Hafsat Sa’eed
Nishadi

Sabon Fim din JAMILA Zai Fara Haskawa A Makon Nan –Hafsat Sa’eed

7 days ago
‘Yan Kannywood Mu Guji Isar Da Sakon Da Bai Dace Ba -Yunusa Gaya
Nishadi

‘Yan Kannywood Mu Guji Isar Da Sakon Da Bai Dace Ba -Yunusa Gaya

2 weeks ago
Wadanda Suka Sace Jaruman Nollywood Sun Bukaci Dala Dubu 100,000 A Matsayin Kudin Fansa
Nishadi

Wadanda Suka Sace Jaruman Nollywood Sun Bukaci Dala Dubu 100,000 A Matsayin Kudin Fansa

2 weeks ago
Ana Fargabar Yin Garkuwa Da Taurarin Nollywood A Enugu
Nishadi

Ana Fargabar Yin Garkuwa Da Taurarin Nollywood A Enugu

2 weeks ago
Nasara Za Ta Zama Abokiyar Tafiyar Mawaka Idan Suka Hada Kai -Salisu Dorayi
Nishadi

Nasara Za Ta Zama Abokiyar Tafiyar Mawaka Idan Suka Hada Kai -Salisu Dorayi

3 weeks ago
Jarumar Nollywood, Ada Ameh Ta Rasu
Labarai

Jarumar Nollywood, Ada Ameh Ta Rasu

4 weeks ago
Next Post
Zul-Hajj: Kungiyar Jama’atu Ta Bukaci Musulmi Su Yi Wa Nijeriya Addu’ar Zaman Lafiya

Zul-Hajj: Kungiyar Jama’atu Ta Bukaci Musulmi Su Yi Wa Nijeriya Addu’ar Zaman Lafiya

LABARAI MASU NASABA

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

August 13, 2022
EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

August 13, 2022
Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

August 13, 2022
Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

August 13, 2022
Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

August 13, 2022
Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

August 13, 2022
Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

August 13, 2022
Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

August 13, 2022
Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

August 13, 2022
Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

August 13, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.