Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home RAHOTANNI

Ba Mu Amince Da Cin Fuskar Wani a Soshiyal Midiya ba —Jam’iyyar PDP

by Tayo Adelaja
September 11, 2017
in RAHOTANNI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga El-Zaharadeen Umar, Katsina

Jam’iyyar Adawa ta PDP a jihar Katsina ta ja hankalin ‘ya ‘yanta masu ta’ammuli da kafar sadarwa (Social Media) da su yiwa jam’iyya  aiki da abubuwa na hankali ba wai cin fuska ga shugabanni ba kamar yadda wasu suka yi a baya.

Shugaban Jam’iyyar PDP a jihar Katsina Alhaji Salisu Yusuf Magijiri ya bayyana haka a wajen baddamar da shuwagabannin bananan hukumomi da za su ja ragamar tafiyar da harkar kafar zamani ta soshiyal midiya a jihar Katsina a barbashin jam’iyyar ta PDP.

Shugaban jam’iyyar ya ce PDP bata amince da cin zarafin wani ba ko wasu ba, saboda haka dole masu ta’ammuli da kafar sadarwa ta zamani a barbashin jam’iyyar PDP su bi tsarin jam’iyyar na girmama jama’a.

Haka kuma Alhaji Salisu Yusuf Magijiri ya zargin gwamnati mai ci yanzu da ciyo wa jihar Katsina bashi wanda ya ce a shekaru 16 da suka yi suna mulki ba su ciyo bashin ko kwabo ba.

Shi ma a nasa jawabin, baya daga cikin jiga-jigan jam’iyyar PDP wanda kuma ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamna a zabe mai zuwa, wato Alhaji Umar Abdullahi da aka fi sani da TATA ya ja hankalin masu ta’ammuli da kafar sadarwa ta zamani wurin gudanar da ayyukansu.

Ya kuma bara da cewa akwai mutane da suka nuna sha’awarsu ta tsayawa takara a nan gaba saboda haka kadda masu amfani da kafar sadarwa ta zamani a barbashin jam’iyyar PDP su haba masu neman takara faba.

Ya zuwa yanzu dai mutane hubu ne suka bayyana aniyarsu ta tsayawa takara a zabe mai zuwa a barbashin inuwar jam’iyyar PDP wabanda kuma suke da magoya baya a kowane sabo da lungu na jihar Katsina, abin da ake jira a gani shi ne lokaci.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kafin Na Zama Edita…

Next Post

Yaron Da Kishiyar Mahaifiyarsa Ta Yankewa Al’aura Ya Rasu

RelatedPosts

Zamfara

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Hussaini Yero, Gwamnatin jihar Zamfara ta tabbatar da rahotan...

Mota

Yaki Da ‘Yan Ta’adda: Zulum Ya Ba Sojoji Gudummuwar Mota 12

by Muhammad
1 day ago
0

Sheran jiya Juma’a ce gwamna jihar Borno Babagana Zulum, ya...

Tsangaya

Yadda Aka Fara Karatun Tsangaya A Musulunci Da Lalacewarsa A Kasar Hausa – Gwani Yahuza 

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Shugaban hukumar kula da makarantun Al’kur’ani...

Next Post

Yaron Da Kishiyar Mahaifiyarsa Ta Yankewa Al’aura Ya Rasu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version