Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Ba Mu Da Wata Matsala A Jihar Enugu -Ardo Baso

by Tayo Adelaja
September 26, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga A.A.Masagala, Benin

A wata hira da LEADERSHIP A YAU ta yi kwanan nan tare da jagoran Fulani Makiyaya mazauna yankin Kudu maso-gabas a Kudancin kasar nan, Malam Ardo Sa’idu Baso, Ardon ya bayyana cewa shi da jama’arsa suna zaune kalau da abokan zamansu a yankin.

samndaads

Jagoran y ace, “Babu shakka muna da kyakkyawar alakar zamantakewa tsakanin mu Fulani makiyaya da kuma ’yan kabilar Ibo. Duk da cewa wannan matsala ta kungiyar Biyafara ta faru amma mu a nan Jihar Enugu tashin hankalin bai shafe mu ba, sai dai irin abin da ba a rasawa”.

Ya ci gaba da cewa, “Kafin irin wannan mastalar ta fara tasowa da bayan faruwarta zan iya cewa akwai zaman lafiya  awannan jihar  sama da shekaru talatin da muke tare da su.

Kazalika, jagoran Fulanin ya ce a duk lokacin da suka ga wani ya taso wanda ka iya haifar da rashin jituwa a tsakani, sukan nemi abokan zamansu ne su zauna tare su yi tattauanawa ta fahimtar juna domin samun mafita ko maslaha. Idan darna ce da dabbobi suka yi, sai a yi wa barnar kima su biya mai gona hakkinsa.

A karshe, Ardon ya yi kira ga takwarorinsa a duk inda suke da su tashi tsaye su tabbatar da adalci tare da kare hakkokin jama’arsu. Sannan su yi dukkan mai yiwuwa wajen wanzan da zaman lafiya a tsakani.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ilimi Jigo Ne Na Yakar Talauci –Masari

Next Post

Nazarin Cikar Katsina Shekaru 30

RelatedPosts

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

by Sulaiman Ibrahim
13 hours ago
0

Gwamnatin Tarayya ta kara wa’adin da aka diba wa ’yan...

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

by Sulaiman Ibrahim
14 hours ago
0

Ministar Kudi, Zainab Ahmed, ayau Juma’a, ta ce shirin Gwamnatin...

Zakzaky

Matar Sheikh EL-Zakzaky Ta Kamu Da Korona, In Ji Danta

by Muhammad
18 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Matar Shugaban Kungiyar Musulunci a Nijeriya...

Next Post

Nazarin Cikar Katsina Shekaru 30

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version