• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Ni Da Hurumin Gurfanar Da Alhassan Doguwa —Antoni-Janar

by Sadiq
2 years ago
in Labarai
0
Ba Ni Da Hurumin Gurfanar Da Alhassan Doguwa —Antoni-Janar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babban Lauyan Jihar Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Musa Lawan ya karyata rahotannin da kafafen yada labarai suka bayar da ke rura wutar dokar da ta tilasta masa gurfanar da shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai Hon. Alhassan Ado Doguwa.

Kwamishinan ya nuna rashin jin dadinsa da yadda mai karar ya kasa gabatar da bukatar da wata babbar kotun jihar ta bayar a gaban jama’a yadda ya kamata, kuma da gangan ya gwammace ya yi shiru fiye da yaudarar jama’a kan shari’ar Doguwa

  • An Zartar Wa Masu Safarar Kwaya Hukuncin Kisa A Iran
  • Gwamnatin Tarayya Ta Bayar Da Lasisin Bude Jami’ar Koyo Daga Gida Da Karin Wasu 37

Mai shari’a Maryam Sabo a ranar 26 ga Afrilu, 2023 ta ba da izinin bin ka’idar da Alkalin Kotun Mai Shari’a Muktari Dandago (mai ritaya) ya shigar na tilasta wa Antoni-Janar ya gurfanar da wanda ake zargi da aikata laifin kisan kai, da laifin hada baki da sauran laifuka da ‘yansanda ke tuhumar Doguwa.

Sai dai wasu daga cikin kafafen yada labarai da suka karyata umarnin kotun sun bayyana cewa an tilasta wa Antoni-Janar ya gurfanar da wanda ake tuhuma.

“Babu wani umarni da aka ba ni, kuma idan lauyoyin mai kara za su ci gaba da zama kwararru a lokacin shari’a, to su fito kai tsaye, ba tare da ra’ayin siyasa ba, su bayyana wa jama’a gaskiyar abin da umarnin ya bayar.

Labarai Masu Nasaba

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

“Lauyoyin da suka shigar da karar sun san cewa batun ba gaskiya ba ne amma sun yanke shawarar yin shiru ne saboda siyasa. Takardar da aka shigar a gaban kotun dama ce na bayyana a gaban kotu domin na bayyana dalilin da ya sa ba za a tilasta min na tuhumi Doguwa ba”.

Barista Lawal ya zanta da manema labarai a ranar Litinin lokacin da ya bayyana dalilin da ya sa ba za a tilasta masa gurfanar da dan majalisar tarayya mai wakiltar Doguwa/Tudun-Wada ta Kano a gaban majalisar wakilai ba.

“An ba mu sanarwar cewa kotun da muka zauna a ranar Juma’a amma hakan bai ci gaba ba kuma an dage shari’ar zuwa ranar Litinin mai zuwa kuma ba shakka mun zo nan da karfe 9 na safe aka ce mana ba za a ci gaba da shari’ar ba saboda alkali bai dawo ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Alhassan Ado DoguwaAntoni-JanarkanoShari'a
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Zartar Wa Masu Safarar Kwaya Hukuncin Kisa A Iran

Next Post

An Harbe Mutum 3 A Wani Hari A Amurka

Related

Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023
Labarai

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

38 minutes ago
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya
Manyan Labarai

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

4 hours ago
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC
Labarai

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

7 hours ago
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi
Labarai

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

7 hours ago
Daurarru
Labarai

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

17 hours ago
Wutar lantarki
Labarai

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

19 hours ago
Next Post
An Harbe Mutum 3 A Wani Hari A Amurka

An Harbe Mutum 3 A Wani Hari A Amurka

LABARAI MASU NASABA

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

June 7, 2025
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

June 7, 2025
Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.