• English
  • Business News
Friday, September 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Zamu Lamunci Zanga-Zangar Tashin Hankali Ba – IGP 

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
in Tsaro
0
Ba Zamu Lamunci Zanga-Zangar Tashin Hankali Ba – IGP 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babban Sufeton ‘Yan Sanda, IGP Kayode Adeolu Egbetokun, Ph.D., NPM, ya yi wa al’umma jawabi dangane da shirye-shiryen zanga-zangar ƙasa baki ɗaya, yana mai jaddada mummunan tasirin da zanga-zanga mai tashin hankali zai iya yi wa al’umma. A cikin jawabin nasa, IGP ya bayyana muhimman batutuwan da ke nuna muhimmancin tabbatar da zaman lafiya da doka da oda a yayin zanga-zanga.

“Ba a Nijeriya kadai ake fama da wahala ba. Wannan bala’i ne na duniya. Shin gwamnati tana yin wani abu game da shi? Eh! Wannan shi ne abin da gwamnati mai sauraren jama’a ke yi,” in ji IGP. Ya jaddada cewa matsin da ƙalubalen tattalin arziki na yanzu ba a iya Nijeriya ne kaɗai ba kuma gwamnati na aiki tukuru don rage tasirin su da kuma samar da sauƙi ga ‘yan ƙasa.

  • ‘Yan Nijeriya Na Da Hakki Su Yi Zanga-zangar Lumana, In Ji Fadar Shugaban Kasa
  • Hukunce-Hukuncen Sallar Idi Da Zakatul Fidir

Yayin da yake tuna abin da ya faru a zanga-zangar EndSARS na shekarar 2020, IGP ya ce, “Lokacin da aka ƙona ofisoshin ‘yan sanda, makamai da yawa sun shiga hannun miyagun mutane.

“Akwai isassun darussa da za a koya daga zanga-zangar tashin hankali a baya a Nijeriya,” in ji IGP, yana kira ga ‘yan ƙasa da su tuna da rikici da wahalar da suka biyo bayan irin wadannan abubuwan. “Babban haɗari na zuwa da zanga-zangar da ba a yi ta cikin lumana ba, ya ƙara da jaddada yiwuwar rasa rayuka, da lalata dukiyoyi, da kuma fargaba cikin al’umma.

IGP ya amince da haƙƙinsa yin zanga-zanga, yana cewa, “ƴan ƙasa na da haƙƙin yin zanga-zanga ne amma ta lumana.” Ya kira ga dukkan ‘yan Nijeriya da su yi amfani da wannan hakki cikin kishin ƙasa, su kuma kauce wa ayyukan da za su iya rikiɗewa zuwa tashin hankali.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga Kachalla Balla Da Wasu Biyar A Kogi

Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: EndSarsPoliceTinubuZanga-zanga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Lambobin Mallakar Fasaha Miliyan 4.425 Ne Ke Aiki A Kasar Sin

Next Post

An Kaurar Da Mutane Dubu 3 Sakamakon Fashewar Madatsar Ruwa A Gundumar Xiangtan Ta Sin

Related

Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga Kachalla Balla Da Wasu Biyar A Kogi
Tsaro

Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga Kachalla Balla Da Wasu Biyar A Kogi

5 days ago
Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku
Tsaro

Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku

5 days ago
‘Yansanda Sun Fara Binciken Yadda Matasa Suka Kone Wata Mata Har Lahira A Neja
Tsaro

‘Yansanda Sun Fara Binciken Yadda Matasa Suka Kone Wata Mata Har Lahira A Neja

6 days ago
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas
Tsaro

‘Yansanda Sun Ceto Wani Dan Shekara 25 Da Aka Sace A Jihar Kebbi

2 weeks ago
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Tsaro

An Cafke Mutum Hudu Bayan ‘Yan Fashi 20 Sun Afka Wasu Gidaje A Bauchi

2 weeks ago
NDLEA Ta Kama Wani Matashi Dan Shekara 29 Da Kwayoyin Tramadol 7,000 A Kano
Tsaro

NDLEA Ta Kama Wani Matashi Dan Shekara 29 Da Kwayoyin Tramadol 7,000 A Kano

2 weeks ago
Next Post
An Kaurar Da Mutane Dubu 3 Sakamakon Fashewar Madatsar Ruwa A Gundumar Xiangtan Ta Sin

An Kaurar Da Mutane Dubu 3 Sakamakon Fashewar Madatsar Ruwa A Gundumar Xiangtan Ta Sin

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Na Shirin Samun Jarin Dala Biliyan 60 A Fannin Gas – Shugaban NNPCL

Nijeriya Na Shirin Samun Jarin Dala Biliyan 60 A Fannin Gas – Shugaban NNPCL

September 12, 2025
Yadda Tinubu Ya Shawo Kan Gwamnonin Arewa Wajen Amincewa Da Kafa Ƴansandan Jihohi

Yadda Tinubu Ya Shawo Kan Gwamnonin Arewa Wajen Amincewa Da Kafa Ƴansandan Jihohi

September 12, 2025
Rashin Wutar Lantarki: Masana Sun Nuna Damuwa Kan Asarar Dala Biliyan 29 Da Ƙananan Masana’antu Ke Yi

Rashin Wutar Lantarki: Masana Sun Nuna Damuwa Kan Asarar Dala Biliyan 29 Da Ƙananan Masana’antu Ke Yi

September 12, 2025
Buƙatar Daƙile Yawan Ɓacewar Mutane A Nijeriya

Buƙatar Daƙile Yawan Ɓacewar Mutane A Nijeriya

September 12, 2025
Tattalin Arzikin Sin Babban Ginshiki Ne Na Karuwar Tattalin Arzikin Duniya

Tattalin Arzikin Sin Babban Ginshiki Ne Na Karuwar Tattalin Arzikin Duniya

September 12, 2025
Duniya Za Ta Ci Karin Gajiya Daga Karfafuwar Hadin Gwiwar BRICS 

Duniya Za Ta Ci Karin Gajiya Daga Karfafuwar Hadin Gwiwar BRICS 

September 12, 2025
Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana

Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana

September 11, 2025
Sin Ta Kasance Kan Gaba A Yawan Hakkin Mallakar Fasaha A Bangaren Tattalin Arziki Na Dijital

Sin Ta Kasance Kan Gaba A Yawan Hakkin Mallakar Fasaha A Bangaren Tattalin Arziki Na Dijital

September 11, 2025
Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki

Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki

September 11, 2025
Za A Gudanar Taron Tattaunawa Karo Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Nan Birnin Beijing

Za A Gudanar Taron Tattaunawa Karo Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Nan Birnin Beijing

September 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.