ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, June 28, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NDLEA Ta Kama Ƙwayar Tiramadol 396,000 A Filin Jirgin Saman Yola

by Rabi'u Ali Indabawa and Sulaiman
7 months ago
NDLEA

Jami’an Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) sun kama kwantena 396,000 na Kwayar tramadol a Filin Jirgin Sama na Aliyu Mustapha, Yola.

Wannan sabon kamen ya zo ne kasa da sati guda bayan hukumar ta samu fiye da kwantena 171,000 ta tramadol a lokacin wasu ayyukan daban a jihohin Neja, Binuwe, da Taraba.

  • Akwai Bukatar Karfafa Hadaka Domin Ciyar Da Tashoshin Jiragen Ruwa Gaba A Afirka —Dantsoho
  • Gwamnan Neja Ya Yi Allah-Wadai Da Sace Ɗaliban St. Mary A Papiri

A cikin sanarwa da aka fitar, kakakin NDLEA, Femi Babafemi, ya bayyana cewa wani mutum mai shekaru 50, Ahmed Nda, an kama shi akan wannan laifi.

ADVERTISEMENT

A cewar sanarwar, “A Jihar Adamawa, jami’an NDLEA sun samu kwantena 396,000 ta kwayar tramadol daga hannun wani mutum, Ahmed Isyaku Nda, mai shekaru 50, a Filin Jirgin Sama na Aliyu Mustapha, Yola, yayin da aka samu kilo 785 na skunk a cikin ma’ajiyar wani mai sayar da kwayoyi da ke gudun hijira a Asob Maraba Karu, Jihar Nasarawa.”

A wani labari mai alaka, Babafemi ya tabbatar da kama wani babban mai safarar kwayoyi da ake nema wanda ya yi basaja a matsayin mai aiki a karkashin kasuwanci da Otal.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

Ƴan Ta’adda Sun Ƙone Shingen Bincike Na NSCDC, Sun Sace Wani Mutum A Kebbi

“Wannan mutum mai shekaru 42, Ibemesi, wanda shi ne MD/CEO na Franc CJ Ibemesi Nig. Ltd, an kama shi a otal dinsa na Daisy Garden Hotel, 66–68 Agbeke Street, Ago Palace Way, Isolo, Lagos, da sassafe.”

“Daga bisani an kai shi zuwa ma’ajiyarsa a 7 Pius Ezeobi Street, Off Ago Palace Way, Isolo, inda aka samu jakunkuna 42 manya da kwalaye hudu na Loud, wani nau’in tabar wiwi, da nauyin kilo 1,762.8.

“Haka kuma, an kwato Dala 11,600, da Fam 2,000 na Birtaniya, da Euro 2,200, da Dalar Kanada 50, duka a cikin kudi na hannu,” in ji Babafemi.

Har ila yau, ya bayyana cewa an tarwatsa yunkurin wata kungiyar safarar kwayoyi da ke aiki daga dajin Orita-Apeje, Araromi-Okeodo a Karamar Hukumar Ife ta Kudu, Jihar Osun, na rarraba kilo 11,135 na skunk da aka sarrafa, bayan kwanaki na leken asiri.

A cewarsa, “An kwato motoci biyu da ake amfani da su wajen safarar kayan haramtacciyar — mota Bolbo mai lambar WWR 29 DA da mota Mercedes mai lambar rajista AWK 713 YZ — sannan an kama mutum bakwai.”

Mutanen da ke hannun hukumar, a cewar Babafemi, sun hada da Lucky Abiodun, Julius Amos, Bictor Ngbikili, Sunday Oduegwu, Ibrahim Akanni, Eze Godstime, da Fred Ifeanyichukwu.

Yayin yabawa da jami’an da suka shiga cikin ayyukan daban-daban, Shugaban NDLEA, Birgediya Janar Mohamed Buba Marwa (mai ritaya), ya yi kira ga duk ma’aikatan a fadin kasar da su ci gaba da bin tsarin kula da kwayoyi na hukumar daidai da hadin kai.

Wani rahoto daga PUNCH Metro ranar Talata ya bayyana wani sabon aikin leken asiri inda NDLEA ta kwato haramtattun kayan da ke da darajar kimanin Naira biliyan 338 a tashar PTML ta Tin Can Island Port a Legas.

Hukumar ta ce tana yin hadin gwiwa da US DEA da National Crime Agency ta Birtaniya domin gano wadanda ke da alhakin wannan kaya.

A wani labari mai alaka da wannan, Babafemi ya tabbatar da kama wani babban mai safarar kwayoyi da ake nema wanda ya yi basaja a matsayin dan kasuwa da ke zaune a wani Otal

NDLEA
Rabi'u Ali Indabawa
+ posts Bio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Sace Ɗalibai: Gwamnatin Oyo Ta Sanya Dokar Hana Fita A Ƙananan Hukumomi 10
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Iran Ta Jaddada Cewa Ba Ta Da Wani Shiri Na Bada Damar Binciken Wuraren Nukiliyarta
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    An Kama Uwa Da Abokiyar Burminta Kan Kisan Jariri A Jihar Yobe
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Bidiyo: Turji Ya Yi Iƙirarin Ɗaukar Alhakin Kashe Wasu Sojoji
NDLEA
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Gwamna Uba Sani Ya Ziyarci Iyalan Malamar Addini Da Aka Kashe A Kaduna Saboda Zargin Satar Yara
  • Sulaiman
    Abubuwan Da Ba A Faɗa Ba Game Da Yadda Aka Hallaka Malamar Islamiyya A Kaduna
  • Sulaiman
    Abubuwan Da Ke Tattare Da Jami’in Soja Sambo Dasuki
  • Sulaiman
    Hukuncin Kotun Lokoja Kan NDC Barazana Ce Ga Dimokuraɗiyya — Ameh

MASU ALAKA

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara
Tsaro

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

June 25, 2026
Ƴan Ta’adda Sun Ƙone Shingen Bincike Na NSCDC, Sun Sace Wani Mutum A Kebbi
Tsaro

Ƴan Ta’adda Sun Ƙone Shingen Bincike Na NSCDC, Sun Sace Wani Mutum A Kebbi

June 21, 2026
Ƴan Bindiga Sun Kashe Hakimin Gundumar Gwande A Jihar Filato
Tsaro

Ƴan Bindiga Sun Kashe Hakimin Gundumar Gwande A Jihar Filato

June 19, 2026
Next Post
Firaministan Sin Ya Ce A Shirye Yake Ya Yi Aiki Da Zambiya Da Tanzaniya Wajen Gina Sabuwar Cibiyar Tattalin Arziki

Firaministan Sin Ya Ce A Shirye Yake Ya Yi Aiki Da Zambiya Da Tanzaniya Wajen Gina Sabuwar Cibiyar Tattalin Arziki

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Kama Mutum 10 Kan Kisan Shugaban MACBAN Na Jihar Binuwe

Ƴansanda Sun Kama Mutum 10 Kan Kisan Shugaban MACBAN Na Jihar Binuwe

June 28, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Uba Sani Ya Ziyarci Iyalan Malamar Addini Da Aka Kashe A Kaduna Saboda Zargin Satar Yara

June 28, 2026
Abubuwan Da Ba A Faɗa Ba Game Da Yadda Aka Hallaka Malamar Islamiyya A Kaduna

Abubuwan Da Ba A Faɗa Ba Game Da Yadda Aka Hallaka Malamar Islamiyya A Kaduna

June 28, 2026
Abubuwan Da Ke Tattare Da Jami’in Soja Sambo Dasuki

Abubuwan Da Ke Tattare Da Jami’in Soja Sambo Dasuki

June 28, 2026
Husaini Isa Ya Gargaɗi Ƴan Takarar NDC A Kano Kan Buƙatar Kiyaye Ƙa’dojin Jam’iyya

Hukuncin Kotun Lokoja Kan NDC Barazana Ce Ga Dimokuraɗiyya — Ameh

June 28, 2026
Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai

El-Rufai Ya Shafe Fiye Da Kwanaki 125 A Garƙame

June 28, 2026
Ghana Ta Soke Lasisin Mallakar Bindiga Da Aka Bai Wa Fararen Hula A Baya

Ghana Ta Soke Lasisin Mallakar Bindiga Da Aka Bai Wa Fararen Hula A Baya

June 28, 2026
Sace Ɗalibai: Gwamnatin Oyo Ta Sanya Dokar Hana Fita A Ƙananan Hukumomi 10

Sace Ɗalibai: Gwamnatin Oyo Ta Sanya Dokar Hana Fita A Ƙananan Hukumomi 10

June 27, 2026
Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Fahimtar Juna Da Aka Cimma Tsakanin Amurka Da Iran

Iran Ta Jaddada Cewa Ba Ta Da Wani Shiri Na Bada Damar Binciken Wuraren Nukiliyarta

June 27, 2026
Ribar Manyan Kamfanonin Sin Ta Karu Da Kashi 18.8% Cikin Watanni Biyar Na Farkon Bana

Ribar Manyan Kamfanonin Sin Ta Karu Da Kashi 18.8% Cikin Watanni Biyar Na Farkon Bana

June 27, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.