• Leadership Hausa
Thursday, September 28, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Zan Bar Shugabancin Barcelona Ba, Cewar Laporta

by Abba Ibrahim Wada
7 months ago
in Wasanni
0
Ba Zan Bar Shugabancin Barcelona Ba, Cewar Laporta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban gudanarwar kungiyar kwallon kafa ta Barcelona, Joan Laporta ya ce ba zai ajiye aikin shugabancin kungiyar ba, domin abin da shugaban kula da La liga, Jabier Tebas ya ke fata kenan.

Ranar Litinin Tebas ya ce ya kamata Laporta ya yi murabus idan har ya kasa fayyace wasu kudi da aka biya Jose Maria Enrikuez Negreira, tsohon shugaban kwamitin alkalan wasa a Sifaniya.

  • Barcelona Aka Zurawa Mafi Karancin Kwallaye A Turai

A hirar sa da manema labarai akan ko zai ajiye aikin shugabancin kungiyar, Laporta ya ce wannan hukunci ne daga wajen mambobi kan shugabansu, saboda haka sai abinda suka yanke.

An zabi Laporte da yawan rinjaye a watan Maris din shekara ta 2021 kuma zuwan sa kungiyar ya kawo gyara sosai musamman wajen siyo ‘yan wasa da kuma daukar Dabi a matsayin mai koyarwa.

Takaddama ta tashi ne ranar Larabar da ta gabata kan biyan fam miliyan 1.2 ga kamfanin Negreira tsakanin 2016 zuwa 2018 sannan daga baya aka bankado cewar kungiyar ta biya mai shekara 77 kudi yuro miliyon 7 tsakanin shekarar 2001 zuwa 2018, shekarar da ya bar mukamin shugaban kwamitin alkalan wasa na Sipaniya.

Labarai Masu Nasaba

Bamu Da Niyyar Cin Zarafin Victor Osimhen-Napol

An Nada Christopher Sabon Kocin Tawagar Kwallon Mata ‘Yan Kasa Da Shekaru 20 Ta Nijeriya

Barcelona wadda rabonta da La Liga tun bayan kakar wasa hudu tana ta daya a teburin bana da tazarar maki takwas tsakanin ta da Real Madrid ta biyu sai dai wasu na shakku kan kwazon Barcelona ko makomarta kan wannan batun da ta musanta.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Waiwaye: Konewar Babbar Kasuwar Maiduguri A Shekarar 1979 Da Sake Gina Ta Da Aka Yi A 1983

Next Post

Ana Yi Wa Graham Potter Barazanar Kisa

Related

Bamu Da Niyyar Cin Zarafin Victor Osimhen-Napol
Wasanni

Bamu Da Niyyar Cin Zarafin Victor Osimhen-Napol

37 mins ago
Christopher
Wasanni

An Nada Christopher Sabon Kocin Tawagar Kwallon Mata ‘Yan Kasa Da Shekaru 20 Ta Nijeriya

7 hours ago
Manchester City
Wasanni

Newcastle Ta Kori Manchester City A Gasar League Cup Ta Kasar Ingila

12 hours ago
Osimhen Na Shirin Karar Napoli Kan Wani Bidiyonsa Da Suka Dora Akan TikTok
Wasanni

Osimhen Na Shirin Karar Napoli Kan Wani Bidiyonsa Da Suka Dora Akan TikTok

23 hours ago
AFCON
Wasanni

Yanzu-Yanzu: Nijeriya da Benin Sun Rasa Damar Karbar Bakuncin Gasar AFCON 2027

1 day ago
Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta
Wasanni

Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

2 days ago
Next Post
Ana Yi Wa Graham Potter Barazanar Kisa

Ana Yi Wa Graham Potter Barazanar Kisa

LABARAI MASU NASABA

Sin

Hadin Gwiwar Sin Da Ghana Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Ghana

September 28, 2023
Bamu Da Niyyar Cin Zarafin Victor Osimhen-Napol

Bamu Da Niyyar Cin Zarafin Victor Osimhen-Napol

September 28, 2023
Adadin Jarin Da Kasar Sin Ta Zuba A Kasashen Waje A Shekarar 2022 Na Kan Gaba A Duniya

Adadin Jarin Da Kasar Sin Ta Zuba A Kasashen Waje A Shekarar 2022 Na Kan Gaba A Duniya

September 28, 2023
Cibiyar Kimiyyar Noma Na Sin CATAS Ta Cancanci Yabo

Cibiyar Kimiyyar Noma Na Sin CATAS Ta Cancanci Yabo

September 28, 2023
CISA: Masana’antun Sarrafa Karfe Na Tafiya Cikin Yanayi Mai Karko Tsakanin Watan Janairu Zuwa Na Agusta

CISA: Masana’antun Sarrafa Karfe Na Tafiya Cikin Yanayi Mai Karko Tsakanin Watan Janairu Zuwa Na Agusta

September 28, 2023
Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

September 28, 2023
Kungiyar Kwadago (NLC) Na Shirin Tsunduma Wani Sabon Yajin Aiki Mai Dogon Zango

Babu Wata Yarjejeniya Tsakaninmu Da Gwamnatin Tarayya Kan Dakatar Da Yajin Aiki – NLC

September 28, 2023
Masana Kimiyya Na Sin Da Afrika Sun Lashi Takobin Hada Gwiwa Wajen Ganin An Cimma Ajandar Kyautata Rayuwar Jama’a

Masana Kimiyya Na Sin Da Afrika Sun Lashi Takobin Hada Gwiwa Wajen Ganin An Cimma Ajandar Kyautata Rayuwar Jama’a

September 28, 2023
“Wasannin Asiya Na Zamani” Wata Taga Ce Ta Lura Da Yadda Ake Gudanar Da Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin

“Wasannin Asiya Na Zamani” Wata Taga Ce Ta Lura Da Yadda Ake Gudanar Da Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin

September 28, 2023
Xi Ya Yi Kira Da A Samar Da Sabbi Da Manyan Gudummawa Don Ciyar Da Harkokin Mata Da Yara Gaba

Xi Ya Yi Kira Da A Samar Da Sabbi Da Manyan Gudummawa Don Ciyar Da Harkokin Mata Da Yara Gaba

September 28, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.