• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Babbar Matsalar Da Ta Kamata APC Ta Magance – Gwamna Sule

by Zubairu M Lawal
3 years ago
in Labarai
0
Babbar Matsalar Da Ta Kamata APC Ta Magance – Gwamna Sule
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Zubairu M Lawal

Gwamnan Jihar Nasarawa, Injiniya Abdullahi Sule ya yi kira ga kwamitin gudanarwa na jam’iyyar APC mai mulki da su yi amfani da lokacin gabanin zaben 2023, don kawar da matsalolin da suka dabaibaye jam’iyyar APC.

Gwamnan ya ce a yi kokari a hada kai a samu sulhu da kuma kwantar da hankulan ‘ya’yan jam’iyyar, musamman abin da ya faru bayan zaben fid da gwani.

  • Halin Da Ake Ciki A ‘Yandoton Daji Bayan Nadin Sarautar Dan Ta’adda

Injiniya Sule ya yi wannan kiran ne a lokacin da ya karbi bakoncin shugaban jam’iyyar APC na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, yayin da ya kai ziyarar gaisuwar Sallah da ta’aziyya a fadar gwamnatin da ke Lafiya a ranar Asabar.

A cewar gwamnan, ya zama wajibi jam’iyyar APC ta shiga zaben 2023 a dunkule cikin hadin kan ‘ya’yanta tare da zaman lafiya.

Labarai Masu Nasaba

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

Ya kuma yi kira ga shugaban jam’iyyar APC na kasa da ya yi amfani da kwarewarsa wajen kawar da tashin hankalin da ke kara ta’azzara a cikin jam’iyyar.

Ya ce, saboda abubuwan da suka faru a sakamakon zaben fid da gwani na jam’iyyar APC da aka kammala kwanan nan, lamarin da ya sanya wasu ‘ya’yan jam’iyyar suka rika ficewa daga APC zuwa wasu jam’iyyun. Ya ce, da dama membobin jam’iyyar APC masu rike da mukamai sun fice daga jam’iyyar saboda da zargin rashin adalci da aka yi masu a lokacin zaben. Gwamnan ya ce lamarin ya shafi ko’ina cikin fadin kasar nan.

“Kusan watanni takwas kafin zabe, wannan ya rage gare mu musamman tsofaffin ‘yan siyasa irin ku, mu yi amfani da damarmu wajen kwantar da hankula da duk wadanda suka ji rauni. Mu kuma janyosu su dawo cikinmu hakan shi ne damarmu na samun nasara.

” Ya zama wajibi mu yi duk mai yuhuwa wajen ganawa da sauran ‘ya’yan jam’iyyar domin sulhuntawa”.

Hakazalika, gwamnan ya yi kira ga masu taimaka wa shugaban jam’iyyar na kasa, su ma su yi amfani da wannan damar wajen tuntubar ‘ya’yan jam’iyyar dan jin ra’ayinsu da kuma kauce wa al’amuran da ka iya haifar da matsala ga jam’iyyar nan gaba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Muna Da Irin Akidar NEPU Da PRP A Siyasarmu -Shugaban SDP

Next Post

Cikin Watanni Uku An Haifi Yara Sama Da 27,000 A Kano

Related

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP
Manyan Labarai

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

1 hour ago
NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru
Manyan Labarai

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

13 hours ago
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu
Ilimi

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

18 hours ago
Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?
Labarai

Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

19 hours ago
Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya
Kotu Da Ɗansanda

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

20 hours ago
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Kotu Da Ɗansanda

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

21 hours ago
Next Post
Cikin Watanni Uku An Haifi Yara Sama Da 27,000 A Kano

Cikin Watanni Uku An Haifi Yara Sama Da 27,000 A Kano

LABARAI MASU NASABA

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

August 24, 2025
Trump Ya Ce Zai Yi Duk Mai Yiwuwa Don Ganawa Da Putin Da Zelensky Lokaci Guda

Trump Ya Ce Zai Yi Duk Mai Yiwuwa Don Ganawa Da Putin Da Zelensky Lokaci Guda

August 24, 2025
Fabio Na Brazil Ya Kafa Sabon Tarihi A Kwallon Kafa

Fabio Na Brazil Ya Kafa Sabon Tarihi A Kwallon Kafa

August 24, 2025
Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

August 24, 2025
NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 23, 2025
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

August 23, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.