• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Badakalar Kudi: PDP Ta Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Binciki Buratai

by Sadiq
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Badakalar Kudi: PDP Ta Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Binciki Buratai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jam’iyyar PDP ta yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya sa a binciki tsohon babban hafsan sojin kasa (COAS) kuma Ambasada a Jamhuriyar Benin, Laftanar-Janar Tukur Buratai (mai ritaya) kan almundahanar Naira Biliyan 1.8 na sayen makamai.

A cikin wata sanarwa da kakakinta, Debo Ologunagba, ya fitar, jam’iyyar ta ce ya kamata a binciki Buratai kan zargin badakalar Naira Biliyan 1.8 da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC ta kwato a wasu kadarorin Abuja.

  • Na Bai Wa Peter Obi Damar Zama Abokin Takarata – Kwankwaso
  • Rashin Yaba Kwalliyar Mace Daga Mijinta: A Ina Gizo Yake Sakar?

PDP ta ce bukatar binciken Buratai ya ta’allaka ne kan ikirarin da mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Janar Babagana Monguno ya yi baya ficewar Janar Buratai a matsayin COAS na cewa dala biliyan 1 da aka karbo daga asusun kasa a karkashin jam’iyyar APC. Ba a iya gano yadda ake gudanar da sayan makaman yaki da ta’addanci ba.

Jam’iyyar ta ce wannan ikirari da hukumar ta NSA ta yi ya kara nuna shakku kan zargin wawure kudaden da ake son yi wa jami’an tsaronmu kayan aiki, inda ta kara da cewa “irin wannan cin hanci da rashawa a karkashin gwamnatin APC ya haifar da karuwar hare-haren ta’addanci ba tare da tangarda ba, da kashe-kashen jama’a da kuma asarar rayuka. da yawa daga cikin mayakanmu na gaba a cikin shekaru bakwai da suka gabata.”

Jam’iyyar adawar ta kuma ce rahotannin sace-sacen da shugabannin jam’iyyar APC da mukarrabansu ke yi a ma’aikatu da hukumomin gwamnati na kara tabbatar da cewa gwamnatin APC ta zama mafakar masu wawure dukiyar kasa.

Labarai Masu Nasaba

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?

“Bugu da kari, kwanan nan da aka fallasa wawure Naira biliyan 80 da Akanta-Janar na Tarayya, Ahmed Idris ya yi, wanda bincike ya yi sanyi a halin yanzu ana zargin jami’an gwamnatin APC ne suka kitsa wani abu a kai.

“Jam’iyyar PDP da ke tsaye ga ‘yan Nijeriya, ta bukaci Janar Buratai ya dawo kasar nan  don ya fuskanci bincike domin ya wanke sunansa.

“Wannan shi ne saboda duk wani zargin da ya shafi wawure kudaden da ake nufi da yaki da ta’addanci yana da matukar muhimmanci ga kasar nan. Dole ne a yu bincike sosai kuma duk wanda aka samu yana da hannu ya fuskanci cikakken hukuncin doka, “in ji jam’iyyar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Badakalar Kudin MakamaiBincikeBurataiGwamnatin TarayyaPDPTsohon Hafsan Sojin Kasan NijeriyaTuhuma
ShareTweetSendShare
Previous Post

Jam’iyyar Labour Party Ba Za Ta Lashe Zaben 2023 Ba – Kwankwaso

Next Post

2023: PDP Na Bukatar Hadi Kai Don Kayar Da APC – Makarfi

Related

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba
Manyan Labarai

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

7 hours ago
Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?
Manyan Labarai

Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?

10 hours ago
Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 139, Sun Cafke 132 A Cikin Sati 2 —Hedikwatar Tsaro
Manyan Labarai

Sojoji Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Yi Garkuwa Da Su, Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama

15 hours ago
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Manyan Labarai

Dawowa Hutu Ya Tayar Da Hankalin Iyaye Saboda Ƙarin Kuɗin Makaranta

16 hours ago
Likitoci
Manyan Labarai

NARD Ta Janye Yajin Aikin Gargaɗi Da Ta Fara

18 hours ago
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Manyan Labarai

Rushewar Masa’antu Ya Jefa Al’umma Da Dama Cikin Ƙangin Talauci A Arewacin Nijeriya

21 hours ago
Next Post
2023: PDP Na Bukatar Hadi Kai Don Kayar Da APC – Makarfi

2023: PDP Na Bukatar Hadi Kai Don Kayar Da APC – Makarfi

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

September 14, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

September 14, 2025
An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

September 14, 2025
Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

September 14, 2025
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

September 14, 2025
Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

September 14, 2025
Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

September 14, 2025
Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

September 14, 2025
Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

September 14, 2025
Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara

Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.