• English
  • Business News
Wednesday, May 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Badakalar Kudi: PDP Ta Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Binciki Buratai

by Sadiq
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Badakalar Kudi: PDP Ta Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Binciki Buratai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jam’iyyar PDP ta yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya sa a binciki tsohon babban hafsan sojin kasa (COAS) kuma Ambasada a Jamhuriyar Benin, Laftanar-Janar Tukur Buratai (mai ritaya) kan almundahanar Naira Biliyan 1.8 na sayen makamai.

A cikin wata sanarwa da kakakinta, Debo Ologunagba, ya fitar, jam’iyyar ta ce ya kamata a binciki Buratai kan zargin badakalar Naira Biliyan 1.8 da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC ta kwato a wasu kadarorin Abuja.

  • Na Bai Wa Peter Obi Damar Zama Abokin Takarata – Kwankwaso
  • Rashin Yaba Kwalliyar Mace Daga Mijinta: A Ina Gizo Yake Sakar?

PDP ta ce bukatar binciken Buratai ya ta’allaka ne kan ikirarin da mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Janar Babagana Monguno ya yi baya ficewar Janar Buratai a matsayin COAS na cewa dala biliyan 1 da aka karbo daga asusun kasa a karkashin jam’iyyar APC. Ba a iya gano yadda ake gudanar da sayan makaman yaki da ta’addanci ba.

Jam’iyyar ta ce wannan ikirari da hukumar ta NSA ta yi ya kara nuna shakku kan zargin wawure kudaden da ake son yi wa jami’an tsaronmu kayan aiki, inda ta kara da cewa “irin wannan cin hanci da rashawa a karkashin gwamnatin APC ya haifar da karuwar hare-haren ta’addanci ba tare da tangarda ba, da kashe-kashen jama’a da kuma asarar rayuka. da yawa daga cikin mayakanmu na gaba a cikin shekaru bakwai da suka gabata.”

Jam’iyyar adawar ta kuma ce rahotannin sace-sacen da shugabannin jam’iyyar APC da mukarrabansu ke yi a ma’aikatu da hukumomin gwamnati na kara tabbatar da cewa gwamnatin APC ta zama mafakar masu wawure dukiyar kasa.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji 20 Sun Ɓace Bayan Harin Da ISWAP Suka Kai Marte

Kotu Ta Ce Za A Ci Gaba Da Shari’ar Ganduje Kan Zargin Aikata Rashawa A Kano

“Bugu da kari, kwanan nan da aka fallasa wawure Naira biliyan 80 da Akanta-Janar na Tarayya, Ahmed Idris ya yi, wanda bincike ya yi sanyi a halin yanzu ana zargin jami’an gwamnatin APC ne suka kitsa wani abu a kai.

“Jam’iyyar PDP da ke tsaye ga ‘yan Nijeriya, ta bukaci Janar Buratai ya dawo kasar nan  don ya fuskanci bincike domin ya wanke sunansa.

“Wannan shi ne saboda duk wani zargin da ya shafi wawure kudaden da ake nufi da yaki da ta’addanci yana da matukar muhimmanci ga kasar nan. Dole ne a yu bincike sosai kuma duk wanda aka samu yana da hannu ya fuskanci cikakken hukuncin doka, “in ji jam’iyyar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Badakalar Kudin MakamaiBincikeBurataiGwamnatin TarayyaPDPTsohon Hafsan Sojin Kasan NijeriyaTuhuma
ShareTweetSendShare
Previous Post

Jam’iyyar Labour Party Ba Za Ta Lashe Zaben 2023 Ba – Kwankwaso

Next Post

2023: PDP Na Bukatar Hadi Kai Don Kayar Da APC – Makarfi

Related

Sojoji 20 Sun Ɓace Bayan Harin Da ISWAP Suka Kai Marte
Manyan Labarai

Sojoji 20 Sun Ɓace Bayan Harin Da ISWAP Suka Kai Marte

3 hours ago
Ko Kanawa Za Su Yafe Wa Ganduje?
Manyan Labarai

Kotu Ta Ce Za A Ci Gaba Da Shari’ar Ganduje Kan Zargin Aikata Rashawa A Kano

4 hours ago
Gwamnan Zamfara Ya Raba Katin ATM Ga Mutane 400,000 Da Suka Ci Gajiyar Shirin ‘Cash Transfer’ A Jihar
Manyan Labarai

Gwamnan Zamfara Ya Raba Katin ATM Ga Mutane 400,000 Da Suka Ci Gajiyar Shirin ‘Cash Transfer’ A Jihar

19 hours ago
Wata Mata Ta Kashe Dan Hayar Da Ke Gidanta A Ondo
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban APC A Ondo, Sun Nemi N100m

21 hours ago
Wike Ya Gargaɗi PDP Kan Bai Wa Ɗan Arewa Takara A 2027
Siyasa

Wike Ya Gargaɗi PDP Kan Bai Wa Ɗan Arewa Takara A 2027

1 day ago
Nijeriya Ta Biya Dukkanin Bashin IMF Na COVID-19
Manyan Labarai

Nijeriya Ta Biya Dukkanin Bashin IMF Na COVID-19

1 day ago
Next Post
2023: PDP Na Bukatar Hadi Kai Don Kayar Da APC – Makarfi

2023: PDP Na Bukatar Hadi Kai Don Kayar Da APC – Makarfi

LABARAI MASU NASABA

Peng Liyuan Da Uwar Gidan Shugaban Kasar Brazil Sun Ziyarci Babban Zauren Nuna Fasahohin Nishadantarwa Ta Kasar Sin

Peng Liyuan Da Uwar Gidan Shugaban Kasar Brazil Sun Ziyarci Babban Zauren Nuna Fasahohin Nishadantarwa Ta Kasar Sin

May 14, 2025
Amurka Da Saudiyya Sun Ƙulla Yarjejeniyar Dala Biliyan 600 Kan Tsaro, Makamashi Da Fasaha

Amurka Da Saudiyya Sun Ƙulla Yarjejeniyar Dala Biliyan 600 Kan Tsaro, Makamashi Da Fasaha

May 14, 2025
‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 239, Sun Ƙwato Makamai Da Alburusai A Kogi

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 239, Sun Ƙwato Makamai Da Alburusai A Kogi

May 14, 2025
Dakarun Soji Sun Daƙile Wani Sabon Harin ISWAP A Dikwa

Dakarun Soji Sun Daƙile Wani Sabon Harin ISWAP A Dikwa

May 14, 2025
Sojoji 20 Sun Ɓace Bayan Harin Da ISWAP Suka Kai Marte

Sojoji 20 Sun Ɓace Bayan Harin Da ISWAP Suka Kai Marte

May 14, 2025
Ko Kanawa Za Su Yafe Wa Ganduje?

Kotu Ta Ce Za A Ci Gaba Da Shari’ar Ganduje Kan Zargin Aikata Rashawa A Kano

May 14, 2025
Binciken Jin Ra’ayoyi Na CGTN: Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Ce Harajin Fentanyl Ya Gurgunta Hadin Gwiwar Amurka Da Sin Kuma Fiye Da Kashi 90% Na Jama’a Sun Koka Da “Jarabar” Amurka Ta Cin Zarafi

Binciken Jin Ra’ayoyi Na CGTN: Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Ce Harajin Fentanyl Ya Gurgunta Hadin Gwiwar Amurka Da Sin Kuma Fiye Da Kashi 90% Na Jama’a Sun Koka Da “Jarabar” Amurka Ta Cin Zarafi

May 13, 2025
Tsaro: Gwamna Lawal Ya Raba Motoci 140 Ga Jami’an Tsaro A Zamfara 

Tsaro: Gwamna Lawal Ya Raba Motoci 140 Ga Jami’an Tsaro A Zamfara 

May 13, 2025
Sin Tana Kara Kwatar Wa Kasashe Masu Tasowa ’Yanci

Sin Tana Kara Kwatar Wa Kasashe Masu Tasowa ’Yanci

May 13, 2025
Masarautar Saudiyya Ta Raba Magunguna Kyauta Ga Masu Matsalar Ido A Jihar Yobe

Masarautar Saudiyya Ta Raba Magunguna Kyauta Ga Masu Matsalar Ido A Jihar Yobe

May 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.