• English
  • Business News
Friday, October 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bai Dace Amurka Ta Ci Gaba Da Karya Dokokin Cudanyar Kasa Da Kasa Ba

by CMG Hausa
3 years ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬»ªÊ¢¶Ù£¬2021Äê1ÔÂ21ÈÕ
    £¨¹ú¼Ê£©£¨2£©°ÝµÇÐû²¼Ó¦¶ÔÒßÇ鯸ºò±ä»¯µÈ¶àÏîÐÐÕþ´ëÊ©
    ÕâÊÇ1ÔÂ20ÈÕÔÚÃÀ¹úÊ×¶¼»ªÊ¢¶ÙÅÄÉãµÄ°×¹¬¡£
    ÃÀ¹ú×Üͳ°ÝµÇµ±µØÊ±¼ä20ÈÕÐûÊľÍÖ°ºó£¬µ±ÍíÐû²¼°üÀ¨ÃÀ¹úÖØ·µÓ¦¶ÔÆøºò±ä»¯µÄ¡¶°ÍÀèЭ¶¨¡·¡¢Í£Ö¹Í˳öÊÀ½çÎÀÉú×éÖ¯µÈ¶àÏîÐÐÕþ´ëÊ©¡£
    лªÉç·¢£¨Éòöª É㣩

лªÉçÕÕÆ¬£¬»ªÊ¢¶Ù£¬2021Äê1ÔÂ21ÈÕ £¨¹ú¼Ê£©£¨2£©°ÝµÇÐû²¼Ó¦¶ÔÒßÇ鯸ºò±ä»¯µÈ¶àÏîÐÐÕþ´ëÊ© ÕâÊÇ1ÔÂ20ÈÕÔÚÃÀ¹úÊ×¶¼»ªÊ¢¶ÙÅÄÉãµÄ°×¹¬¡£ ÃÀ¹ú×Üͳ°ÝµÇµ±µØÊ±¼ä20ÈÕÐûÊľÍÖ°ºó£¬µ±ÍíÐû²¼°üÀ¨ÃÀ¹úÖØ·µÓ¦¶ÔÆøºò±ä»¯µÄ¡¶°ÍÀèЭ¶¨¡·¡¢Í£Ö¹Í˳öÊÀ½çÎÀÉú×éÖ¯µÈ¶àÏîÐÐÕþ´ëÊ©¡£ лªÉç·¢£¨Éòöª É㣩

Ga alama dai mahukuntan Amurka, na ci gaba da aiwatar da mummunar manufar nan ta muzgunawa kamfanonin kasar Sin dake gudanar da halastattun ayyukan su bisa doka.

A baya bayan nan, gwamnatin Amurkan ta sake kakaba takunkumin cinikayya kan wasu kamfanonin Sin guda 5, wadanda ta zarga da cewa wai, suna taimakawa ayyukan soji da na tsaron kasar Rasha.

  • Shugaban Kasar Sin Ya Jaddada Aniyar Sin Kan Dogaro Da Kanta Ta Fannin Kimiyya Da Fasaha

To sai dai kuma, tuni masu fashin baki suka fara bayyana rashin dacewar wannan mataki na gwamnatin Amurka, duba da cewa mataki mafi dacewa, shi ne mika wannan batu gaban kwamitin tsaro na MDD, wanda bisa doka, shi ne ke da alhakin tabbatar da ko wadannan kamfanoni sun cancanci a kakaba musu takunkumi ko a’a, amma ba wata kasa guda ta aiwatar da mataki bisa radin kan ta ba.

Ko shakka babu, Amurka na gwada wani irin misali ga sauran kasashe na rashin sanin ya kamata, da nuna karfin tuwo kan kamfanonin sauran kasashe ba tare da kiyaye dokokin kasa da kasa, da na cudanyar kasashen duniya ba.

A wannan gaba da Amurka ke yi kunnen uwar shegu, da kiraye-kiraye da Sin ke yi mata, na bukatar hawan teburin shawarwari domin warware sabani, ko ma duk wani nau’in rashin fahimta daka iya bijirowa, idan kasar Sin ta maida martani mai karfi, ya zama wajibi Amurka ta dauki alhakin tasirin hakan, a kan ta da ma al’ummar kasar sa, wadanda sau da yawa su ne ke dandana kudar mummunan tasirin da hakan ke haifarwa.
Ya kamata mahukuntan Amurka su lura da cewa, rashin jituwarsu da Rasha, ba zai zamo dalili na lalata halastacciyar alakar Rasha da sauran kasashen duniya ba.

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Gabatar Da Shawarwari Shida Game Da Karfafa Tsarin Shari’a Da Inganta Shugabanci A Duniya

Xi Ya Taya Kim Jong Un Murnar Cikar Jam’iyyar WPK Shekaru 80 Da Kafuwa

Kuma har kullum kasar Sin na nacewa kan matsayin ta, na mai ingiza shawarwari da za su kai ga warware rikicin Ukraine cikin lumana, matakin da ya kamata Amurka ta nunawa yabo, maimakon kushe da nuna kiyayya. (Saminu Hassan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin Ta Gabatar Da Shawarwari Shida Game Da Karfafa Tsarin Shari’a Da Inganta Shugabanci A Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Ta Gabatar Da Shawarwari Shida Game Da Karfafa Tsarin Shari’a Da Inganta Shugabanci A Duniya

October 10, 2025
Xi Ya Taya Kim Jong Un Murnar Cikar Jam’iyyar WPK Shekaru 80 Da Kafuwa
Daga Birnin Sin

Xi Ya Taya Kim Jong Un Murnar Cikar Jam’iyyar WPK Shekaru 80 Da Kafuwa

October 10, 2025
An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal
Daga Birnin Sin

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

October 9, 2025
Next Post
Shugaban Kasar Afrika Ta Tsakiya Ya Baiwa Runkunin Jinya Da Sin Ta Turawa Kasar Lambar Yabo

Shugaban Kasar Afrika Ta Tsakiya Ya Baiwa Runkunin Jinya Da Sin Ta Turawa Kasar Lambar Yabo

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Gabatar Da Shawarwari Shida Game Da Karfafa Tsarin Shari’a Da Inganta Shugabanci A Duniya

Sin Ta Gabatar Da Shawarwari Shida Game Da Karfafa Tsarin Shari’a Da Inganta Shugabanci A Duniya

October 10, 2025
Guguwar Ritaya Na Barazana Ga Ayyukan Hukumar Kwastam Yayin Da Jami’ai 825 Za Su Yi Ritaya

Guguwar Ritaya Na Barazana Ga Ayyukan Hukumar Kwastam Yayin Da Jami’ai 825 Za Su Yi Ritaya

October 10, 2025
Xi Ya Taya Kim Jong Un Murnar Cikar Jam’iyyar WPK Shekaru 80 Da Kafuwa

Xi Ya Taya Kim Jong Un Murnar Cikar Jam’iyyar WPK Shekaru 80 Da Kafuwa

October 10, 2025
An Zuba Jarin Dala Biliyan 5.2, An Sa Hannu Kan Yarjejeniyoyi 47 A Taron Tattalin Arziƙin Bauchi 

An Zuba Jarin Dala Biliyan 5.2, An Sa Hannu Kan Yarjejeniyoyi 47 A Taron Tattalin Arziƙin Bauchi 

October 10, 2025
Nijeriya

Haramcin Haƙar Ma’adanai: Majalisa Za Ta Kawo Ƙarshen Asarar Dala Biliyan 9 Duk Shekara

October 10, 2025
Ƴansanda Sun Ceto Mutane Uku Da Aka Sace A Kano

Ƴansanda Sun Ceto Mutane Uku Da Aka Sace A Kano

October 10, 2025
Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)

Yadda Za A Magance Yawaitar Malaman Da Ba Su Cancanta Ba A Nijeriya – TRCN

October 10, 2025
Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

October 10, 2025
Amurka

Burin ‘Yan Nijeriya Bai Cika Ba Tun Bayan Samun ‘Yancin Kai

October 10, 2025
Matatar dangote

ACF Ta Yi Zargin Shiri Na Musamman Don Rusa Matatar Man Dangote

October 10, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.