• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bauchi Ta Ba Ma’aikatar Ilimi Muhimmanci A Kasafin Kudin 2025

by Idris Aliyu Daudawa
5 months ago
in Ilimi
0
Bauchi Ta Ba Ma’aikatar Ilimi Muhimmanci A Kasafin Kudin 2025
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Jihar Bauchi ta ware Kashi 15.04 na gaba dayan kasafin kudin shekara 2025 ga bangaren ilimi. Kwamishinan kasafin kudi da tsaralamarin tattalin arziki, Aminu Hammayo, shi ne ya bayyana hakan lokacin da yake hira da ‘yan jaridu a Bauchi.

Ya ce banagaren ilimi zai samu Naira bilyan 39.133 ma’aikatar ilimi mai zurfi zata samu Naira bilyan30.8.

  • Gwamnatin Bauchi Ta Kaddamar Da Kwamitin Adana Kayan Abinci
  • Gwamnan Bauchi Ya Gabatar Da Fiye Da Biliyan 465 A Matsayin Kasafin Kuɗin 2025

Hammayo ya bayyana cewa ganin yadda bangaren ilimi ya samu kaso mai tsoka hakan na daga cikin kokarin da gwamnatin take yi, na kara bada muhimmanci ga lamarin daya shafi ilimi, saboda bunkasa Jihar.

Kwamishinan ya kara bayanin ya ce zuba kudin da aka yi na jari a bangaren ilimi, ana sa ran yin  hakan zai taimaka wajen bunkasa ci gaban al’ummar Jihar.

Hakanan ma sashen lafiya an ware mashi Naira bilyan 70.228, wanda hakan shine kashi 15.08 na gaba dayan kasafin kudin.

Labarai Masu Nasaba

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

Abubuwan Da Na Gani A Yankin ‘Hero Bay’ Da Ke Cikin Kasar China

Kwamishinan ya kara jaddada cewa yawan kudaden da ake kashewa wajen ayyuka sun karu a kasafi kudi na shekarar 2025 saboda a samu yadda za ‘a tafiyar da lamarin sabon albashi na Naira70,000 mafi karancin albashi,da kuma fanshon da ake tafiyar da shi ta hadin gwiwa,da kuma  lamarin da ya shafi harkar fansh.Karin shi yasa aka samun kashi  25 saboda karin abinda ya shafi albashi.

Hammayo kara bayan ikan dalilan da suka sa kasafin  kudin ya karu wanda ya hada da samun isassun kudaden da za’ayi ayyuka da kuma habaka jin dadin al’ummar Bauchi.

Jaridar LEADERSHIP Lahadi ta bayyana cewa Gwamna Bala Mohammed ya gabatar da kasafin kudi na shekarar 2025 wanda ya kai Naira bilyan 465.85 ga majalisar Jihar domin ta amince da shi ya zama doka.

Ya kunshi kudaden aiki da suka kai Naira bilyan 182.743 da kuma yadda za’ a tafiyar da ayyukan yau da kullum da suka kai Naira bilyan 113.248.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Bauchi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Jami’ar Ajayi Crowther Ta Bayyana Matsalolin Da Ta Ke Fuskanta Wajen Gudanar Da Harkokinta

Next Post

Gwamnan Shekarar 2024: Sanata Ademola Jackson Nurudeen Adeleke

Related

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu
Ilimi

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

26 minutes ago
Abubuwan Da Na Gani A Yankin ‘Hero Bay’ Da Ke Cikin Kasar China
Ilimi

Abubuwan Da Na Gani A Yankin ‘Hero Bay’ Da Ke Cikin Kasar China

2 weeks ago
Makafi 37 Sun Zana Jarabawar JAMB A Bauchi
Ilimi

Makafi 37 Sun Zana Jarabawar JAMB A Bauchi

2 weeks ago
Gwamnatin Tarayya Ta Umurci WAEC, NECO Su Koma Amfani Da CBT Nan Da 2026
Ilimi

Gwamnatin Tarayya Ta Umurci WAEC, NECO Su Koma Amfani Da CBT Nan Da 2026

2 weeks ago
Nijeriya Ta Biya Bashin Ɗaliban Da Ke Karatu A Ƙasashen Waje
Ilimi

Nijeriya Ta Biya Bashin Ɗaliban Da Ke Karatu A Ƙasashen Waje

3 weeks ago
Dalilai 12 Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmanci Ga Al’umma (2)
Ilimi

Dalilai 12 Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmanci Ga Al’umma (2)

4 weeks ago
Next Post
Gwamnan Shekarar 2024: Sanata Ademola Jackson Nurudeen Adeleke

Gwamnan Shekarar 2024: Sanata Ademola Jackson Nurudeen Adeleke

LABARAI MASU NASABA

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

May 15, 2025
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

May 15, 2025
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

May 15, 2025
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

May 15, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

May 15, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutane 9 Kan Kisan Jigon Jam’iyyar PDP A Adamawa

May 15, 2025
UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.