• English
  • Business News
Wednesday, November 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bayan Tsawon Shekaru: Hada-Hadar Shanu Da Rakuma Ta Farfado A Jihar Yobe 

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
Shanu

Babu wani sauran sabon labari na kai hare-haren ‘yan kungiyar Boko Haram a gonakin manoma da dama a a Jihar Yobe, wanda sakamakon hare-haren ‘yan ta’addar a baya ya haifar da samun karancin abinci a jihohin da ke shiyyar Arewa Maso Gabashin wannan kasa.

Amma a ‘yan kwanakin baya, ayyukan kasuwancin dabbobi sun fara dawowa ka’in da na’in, inda ‘yan kasuwa daga sassa daban-daban na kasar nan ke zuwa Jihar Yobe domin sayen kayan abinci da kuma dabbobi.

  • Jami’an NSCDC Sun Cafke Matashin Da Ya Sace Babur Din Abokin Mahaifinsa
  • NNPP Na Zargin Kwankwaso Da Hannu Wajen Nasarar Gawuna Da Kwace Zaben Kano A Kotu

Wasu daga cikin ‘yan kasuwa a Kananan Hukumomin Potiskum, Geidam da kuma Damaturu a jihar sun tabbatar da cewa, duk da kalubalen rashin tsaro da jihar ta fuskanta a baya da kuma wasu sassan jihar, amma a yanzu kasauwancin dabbobin ta dawo.

Daya daga cikin ‘yan kasuwa kuma Sarkin Turakin Potiskum, Lamido Damina Yarima ya bayyana cewa, kafin hare-haren ‘yan Boko Haram, sama da motar tirela 50 a duk mako ke zuwa kasuwar shanu ta Potiskum, domin kwasar shanu zuwa wasu sassan Nijeriya, wanda a yanzu haka duk mako ake jigilar dabbobi a kasuwar kasa da guda 40. Ya ce, a yanzu ana zuwa kasuwar jihar ana sayen dabbobi da sauran kayan amfanin gona a duk mako.

Shi ma a nasa jawabin, Shugaban Kungiyar Mahauta na Potiskum Alhaji Ibrahim Yunusa Mali ya bayyana da cewa, a 2005 zuwa 2008, sama da Shanu 50 zuwa 80 mahauta suke yankawa a Potiskum, amma yanzu kasa da 20 kacal ake iya yankawa a kullum.

LABARAI MASU NASABA

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

Ya ce, amma yanzu da ayyukan ‘yan kugiyar Boko Haram suka kawo karshe, hada-hadar kasuwanci ta dawo ganin cewa, jama’a na ci gaba da yin kasuwancinsu.

Kazalika, wani mai sayar da dabbobi a kasuwar Mallam Bana Aramma, ya sanar da cewa hada-hadar kasuwanci na kara ci gaba tare da habaka a kasuwar ganin yadda ayyukan ‘yan Boko Haram din suka zama tarihi.

Shi ma Saleh Damniya Gamdu, Maino da Jakana sun ce, sama da Tirala 50 na shanu ake jigilar daga kasuwar Kura-Reta da ke Jihar ta Yobe.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci
Noma Da Kiwo

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

November 2, 2025
Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya
Noma Da Kiwo

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

October 18, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Ɓarayi 13 Tare Da Ƙwato Shanu 27 A Kaduna
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Taraba Ta Ayyana Yi Wa Kasuwannin Sayar Da Dabbobi 9 Garanbawul

October 18, 2025
Next Post
Kanjamau

Zargin Daura Aure Da Mai Kanjamau: Yadda Aka Tube Hakimi A Katsina

LABARAI MASU NASABA

Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

November 5, 2025
Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

November 5, 2025
Gwamna Yusuf

Malam Triump: Ƙungiyoyin Ɗariƙun Sufaye Sun Maka Gwamnan Kano A Kotu

November 5, 2025
An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

November 5, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisa Ta Nuna Damuwa Kan Rahoton Yiwuwar Asarar Dala Biliyan 300 A Badaƙalar Ɗanyen Mai

November 5, 2025
Firaministan Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Bikin Bude CIIE 

Firaministan Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Bikin Bude CIIE 

November 5, 2025
Majalisar Kano Na Shirin Zartar Da Dokar Gwajin Kwayoyin Jini, Kanjamau Da Cutar Hanta Kafin Aure

Majalisar Kano Na Tattauna Batun Fara Amfani Da Harshen Hausa A Wurin Koyarwa A Makarantu 

November 5, 2025
Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka

Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka

November 5, 2025
Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

November 5, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

Majalisar Dattawa Ta Amince da Naira Tiriliyan 1.1 Don Biyan Bashin ‘Yan Kwangila – Akpabio

November 5, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.