Khalid Idris Doya">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Bikin Kirsimeti: Majalisa Ta Bukaci Ma’aikatar Sufuri Ta Sa Ido Kan Direbobi

by Khalid Idris Doya
December 22, 2020
in LABARAI
1 min read
Bikin Kirsimeti

PIC. 12. FRSC ZONAL COMMANDER, ASSISTANT CORPS MARSHAL, CHARLES THEOPHILUS (L), WITH SECTOR COMMANDER, CORPS COMMANDER OLUMIDE OLAGUNJU, AT THE COMMENCEMENT FRSC "OPERATION SHIELD" ON KADUNA - ABUJA HIGH WAY IN KADUNA ON MONDAY (6/5/13) .

WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Majalisar Wakilan Tarayyar Nijeriya ta bukaci Ma’aikatar Sufuri ta Tarayya da ta tabbatar da sanya ido kan lamuran da su ka shafi direbobin ababen hawa a fadin kasar, musamman a lokutan bukukuwan Kirsimeti da na sabuwar shekara.

Majalisar ta ce, bukatar hakan ya zama dole ne, domin tabbatar da kiyaye lafiya da rayukan jama’a, ta na mai neman ma’aikatar da ta kababa takunkumi ga direbobin da su ka ki bin matakan da su ka dace.

samndaads

Wannan matakin ya biyo bayan kudirin neman hakan ne da dan majalisar, Hon. Chinedu Martin Emeka daga jihar Imo (PDP), ya gabatar a kwaryar majalisar dokokin kasa jiya.

Hon. Emeka ya yi bayanin cewa, a ‘yan kwanakin nan a na samun masu shiga harkar sufuri ba bisa ka’ida ba, wanda hakan ke kara haifar da matsaloli kan sha’anin sufuri.

Nan take majalisar ta amince da kudirin bayan samun gudunmawar goyon baya daga wasu daga cikin mambobin Majalisar Dokokin ta Wakilai.

SendShareTweetShare
Previous Post

Yajin Aikin ASUU Ya Zo Karshe, Inji Ngige

Next Post

Gwamnatin Tarayya Kara Wa’adin Lambar Rijistar ’Yan Kasa Kafin Toshe Layukan Waya

RelatedPosts

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

by Khalid Idris Doya
1 hour ago
0

Kamar dai yadda aka sani kananan hukumomi sune suka kasance...

Abubuwan Da Suka Biyo Bayan Canja Shugabannin Tsaron Nijeriya

’Yan Yankin Arewa Maso Gabas Sun Bayyana Ra’ayoyinsu Kan Sauke Shugabannin Tsaro

by Khalid Idris Doya
2 hours ago
0

Biyo bayan sauke shugabannin tsaron Nijeriya tare da nada sababbi...

Ya Kashe Mata Da Yaro Da Shebur

by Khalid Idris Doya
2 hours ago
0

A yau aka kama wani mutum mai shekaru 28, Chukwuemeka...

Next Post

Gwamnatin Tarayya Kara Wa’adin Lambar Rijistar ’Yan Kasa Kafin Toshe Layukan Waya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version