ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Borno Da Kano Sun Zama Zakaru A Gasar Karatun Alƙur’ani Ta Ƙasa Ta 2025

by Abubakar Sulaiman
18 hours ago
Kano

Jihohin Borno da Kano sun lashe matsayi na gaba ɗaya a bangaren maza da mata a Gasar Karatun Alƙur’ani ta Ƙasa ta 2025 da aka gudanar a jihar Borno. Daraktan Cibiyar Nazarin Musulunci ta Jami’ar Usman Dan Fodio da ke Sakkwato, Farfesa Abubakar Yelwa, ne ya sanar da Musa Ahmed Musa daga Borno a matsayin zakaran maza, yayin da Hafsat Muhammad Sada daga Kano ta lashe matsayi na gaba ɗaya a bangaren mata.

Gasar, wadda ta ɗauki tsawon mako guda kuma ita ce ta 40 a jerin, ta haɗa mahalarta 296 daga jihohi 30, inda suka fafata a rukuni shida na karatun Alƙur’ani. Wannan gagarumar gasa ta jawo manyan malamai, mahaddata da baƙi daga sassa daban-daban na ƙasar.

  • Jami’an Hisbah Sun Kama Katon-katon Na Giya A Kano
  • Ƴansanda Sun Tsaurara MatakanTsaro A Borno Gabanin Ziyarar Tinubu

Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya ce nasarar karɓar bakuncin gasar ta 2025 alama ce ta dawowar zaman lafiya a jihar. Ya bayyana cewa gasar ta nuna ƙudurin al’ummar Borno na zaman lafiya, ilimi da neman sani, musamman hikimar Ubangiji da ke cikin Alƙur’ani Mai Girma.

ADVERTISEMENT

Zulum ya taya zakarun murna tare da yabawa duk mahalarta, yana mai cewa nasarar ba wai cin kofi kawai ba ce, illa sakamakon jajircewa, ladabi da girmama Kalmar Allah. Ya ƙara da cewa dukkan matasa maza da mata da suka halarci gasar su ma zakaru ne saboda jajircewarsu wajen neman ilimi da shiga wannan gasa mai albarka.

Gwamnan ya kuma nuna godiya ga Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima da uwargidansa Hajiya Nana Kashim Shettima, gwamnonin jihohi da mataimakansu, sarakunan gargajiya, Jami’ar Usman Dan Fodio da sauran manyan baƙi. Taron ya samu halartar uwargidan Mataimakin Shugaban Ƙasa, Gwamnan Katsina Dikko Umaru Radda, Shehun Borno, Alhaji Abubakar Ibn Umar Garbai El-Kanemi, ’yan majalisa, malamai da sauran fitattun jama’a.

LABARAI MASU NASABA

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Kotu Da Ɗansanda

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani
Manyan Labarai

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN
Labarai

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Next Post
Ban Dogara Da Harkar Fim Shi Kadai A Rayuwata Ba — Maryam Usman(2)

Ban Dogara Da Harkar Fim Shi Kadai A Rayuwata Ba — Maryam Usman(2)

LABARAI MASU NASABA

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

December 20, 2025
An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow

An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow

December 20, 2025
Auren Da Ya Fi Auren Gidan Daula Dadi Ga Mace

Auren Da Ya Fi Auren Gidan Daula Dadi Ga Mace

December 20, 2025
An Fara Aiki Da Na’urar Fasahar Samar Da Lantarki Daga Iskar CO₂ Da Aka Sarrafa A Lardin Guizhou Na Kasar Sin

An Fara Aiki Da Na’urar Fasahar Samar Da Lantarki Daga Iskar CO₂ Da Aka Sarrafa A Lardin Guizhou Na Kasar Sin

December 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.