Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

An Buga Wasan Kwallo Mafi Hadari A Mogadishu

by Tayo Adelaja
September 11, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

An yi babban wasan kwallon kafa na farko cikin shekaru 30 a Mogadishu babban birnin kasar Somalia, wasan dai ya samu halartar dubban masu kallo ya kuma zama tarihi.

A karon farko cikin shekaru 30, dubban jama’a sun taru a filin wasan kwallo na birnin Mogadishu domin kallon wani wasan dare da aka yi a birnin, wanda ake kwatantawa a matsayin wanda yafi kowane hadari a duk fadin duniya.

samndaads

Dubban masoya kwallon kafa ne suka taru a filin wasan Konis, wanda hukumar kwallon kafa ta Duniya FIFA ta gyara.

Koda yake wasan na karshe ne a wata gasar matasa masu shekaru 16 zuwa 18 da aka hada, amma ya kasance cikin tsauraran matakan tsaro, kuma abin tarihi ga birnin na Mogadishu, wanda ya ke fama da hare-haren ‘yan ta’adda.

SendShareTweetShare
Previous Post

Yadda Plateau United Ta Lashe Gasar Firimiya Ta Nijeriya

Next Post

HOTO: Shugaba Buhari Tare Da Zakarun ‘Yan Wasan Kwando, Yayin Da Suka Kai Mishi Ziyara A Fadar Shugaban Kasa A Ranar 30 Ga Watan Agustan 2017

RelatedPosts

PSG

PSG Ta Fara Magana Da Messi

by Muhammad
22 hours ago
0

Dan wasan tsakiya na kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint...

Brom

Za A Gwada Lafiyar Ahmad Musa A Kungiyar West Brom

by Muhammad
22 hours ago
0

Rahotanni daga kasar Ingila sun bayyana cewa kaftin din tawagar...

Lampard Chelsea

Shin Yakamata A Ba Wa Lampard Karin Lokaci A Chelsea?

by Muhammad
22 hours ago
0

Tsohon kociyan kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, Frank Lampard, wanda...

Next Post

HOTO: Shugaba Buhari Tare Da Zakarun ‘Yan Wasan Kwando, Yayin Da Suka Kai Mishi Ziyara A Fadar Shugaban Kasa A Ranar 30 Ga Watan Agustan 2017

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version