ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Buhari Ya Tafi Senegal Don Halartar Taron Kasa Da Kasa Na Kungiyar Hadin Kan Kasashen Afirka

by Leadership Hausa
4 years ago
Buhari

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, zai bar Abuja a yau Laraba, 6 ga watan Yuli, domin halartar taron kungiyar ci gaban kasa da kasa (IDA) for Africa Summit a birnin Dakar na kasar Senegal.

A cewar wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasa, Garba Shehu, wata cibiya ta Bankin Duniya ta fitar, IDA na kara jaddada goyon bayanta don ganin an farfado da tattalin arzikin kasashen da ke fama da rikice-rikicen yanayi da COVID-19, da karuwar rashin tsaro a kwanan nan, ta hanyar tasirin yaƙin a Ukraine.

  • Sakatare-janar Na Kungiyar Kasashe Masu Mai OPEC, Mohammed Barkindo Ya Rasu
  • Harin Gidan Yarin Kuje: An Nemi Abba Kyari Da Wasu Tsoffin Gwamnoni Biyu An Rasa

A babban taron da aka shirya yi a ranar Alhamis 7 ga watan Yuli wanda shugaban kasar Senegal, Macky Sall, ya karbi bakunci, ana sa ran shugaba Buhari zai bi sahun sauran shugabannin kasashen Afirka wajen taron tattaunawa na budaddiyar tattaunawa kan kalubalen ci gaba da kuma abubuwan da suka sa a gaba.

ADVERTISEMENT

Ana sa ran wannan alƙawarin zai tsara hanyoyin da za a bi don kawo sauyi ga tattalin arzikin waɗannan ƙasashe tare da haɗin gwiwar Bankin Duniya/IDA.

Batutuwan da za a tattauna sun hada da: Ba da Tallafin Kudade don Farfadowa da Sauya Tattalin Arziki a Afirka; Noma, Dabbobi da Tsaron Abinci; Inganta Jikin Dan Adam; al’amuran da suka shafi kimiyya da fasaha; da Canjin Makamashi da Sauyin yanayi.

LABARAI MASU NASABA

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

Shugaban kasar zai samu rakiyar ministocin harkokin kasashen waje, Geoffery Onyeama; Kudi, Kasafi da Tsare-tsare na Kasa, Zainab Ahmed; da kuma Masana’antu, Ciniki da Zuba Jari, Adeniyi Adebayo.

Sauran da ke cikin tawagar sun hada da: Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele; Darakta-Janar, Hukumar Leken Asiri ta Kasa (NIA), Amb. Ahmed Rufa’i Abubakar; Darakta Janar, Ofishin Kula da Bashi, Patience Oniha; da kuma Manajan Daraktan Bankin Masana’antu, Olukayode Pitan.

Ana sa ran shugaba Buhari zai dawo kasar a karshen taron na ranar Alhamis 7 ga watan Yuli.

Buhari
Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu

MASU ALAKA

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle
Manyan Labarai

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga
Manyan Labarai

Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

June 13, 2026
Zan Saki Nnamdi Kanu Idan Na Zama Shugaban Ƙasa – Peter Obi
Manyan Labarai

Zan Saki Nnamdi Kanu Idan Na Zama Shugaban Ƙasa – Peter Obi

June 13, 2026
Next Post
Ba Mu Da Shirin Siyan Kuri’u A Zaben 2023 —PDP

Ba Mu Da Shirin Siyan Kuri'u A Zaben 2023 —PDP

LABARAI MASU NASABA

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

June 13, 2026
An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026
Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutun Biyu Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Adamawa

June 13, 2026
Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

June 13, 2026
Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

June 13, 2026
Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

June 13, 2026
Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

June 13, 2026
Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

June 13, 2026
Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.