ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, August 3, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Buhari Ya Tafi Senegal Don Halartar Taron Kasa Da Kasa Na Kungiyar Hadin Kan Kasashen Afirka

by Leadership Hausa
4 years ago
Buhari

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, zai bar Abuja a yau Laraba, 6 ga watan Yuli, domin halartar taron kungiyar ci gaban kasa da kasa (IDA) for Africa Summit a birnin Dakar na kasar Senegal.

A cewar wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasa, Garba Shehu, wata cibiya ta Bankin Duniya ta fitar, IDA na kara jaddada goyon bayanta don ganin an farfado da tattalin arzikin kasashen da ke fama da rikice-rikicen yanayi da COVID-19, da karuwar rashin tsaro a kwanan nan, ta hanyar tasirin yaƙin a Ukraine.

  • Sakatare-janar Na Kungiyar Kasashe Masu Mai OPEC, Mohammed Barkindo Ya Rasu
  • Harin Gidan Yarin Kuje: An Nemi Abba Kyari Da Wasu Tsoffin Gwamnoni Biyu An Rasa

A babban taron da aka shirya yi a ranar Alhamis 7 ga watan Yuli wanda shugaban kasar Senegal, Macky Sall, ya karbi bakunci, ana sa ran shugaba Buhari zai bi sahun sauran shugabannin kasashen Afirka wajen taron tattaunawa na budaddiyar tattaunawa kan kalubalen ci gaba da kuma abubuwan da suka sa a gaba.

ADVERTISEMENT

Ana sa ran wannan alƙawarin zai tsara hanyoyin da za a bi don kawo sauyi ga tattalin arzikin waɗannan ƙasashe tare da haɗin gwiwar Bankin Duniya/IDA.

Batutuwan da za a tattauna sun hada da: Ba da Tallafin Kudade don Farfadowa da Sauya Tattalin Arziki a Afirka; Noma, Dabbobi da Tsaron Abinci; Inganta Jikin Dan Adam; al’amuran da suka shafi kimiyya da fasaha; da Canjin Makamashi da Sauyin yanayi.

LABARAI MASU NASABA

DSS Da ‘Yan Sa-kai Sun Kashe Fitaccen Jagoran ‘Yan Bindiga Da Mayaƙansa Sama Da 60 A Katsina

Alkalin Babbar Kotun Kebbi Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci, Bayan Shafe Mako Guda A Hannun ‘Yan Bindiga

Shugaban kasar zai samu rakiyar ministocin harkokin kasashen waje, Geoffery Onyeama; Kudi, Kasafi da Tsare-tsare na Kasa, Zainab Ahmed; da kuma Masana’antu, Ciniki da Zuba Jari, Adeniyi Adebayo.

Sauran da ke cikin tawagar sun hada da: Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele; Darakta-Janar, Hukumar Leken Asiri ta Kasa (NIA), Amb. Ahmed Rufa’i Abubakar; Darakta Janar, Ofishin Kula da Bashi, Patience Oniha; da kuma Manajan Daraktan Bankin Masana’antu, Olukayode Pitan.

Ana sa ran shugaba Buhari zai dawo kasar a karshen taron na ranar Alhamis 7 ga watan Yuli.

Buhari
Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Buƙatar Kawo Ƙarshen Dogon Layi A Tashoshin Sayen Iskar CNG
  • Leadership Hausa
    Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare
  • Leadership Hausa
    Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare
  • Leadership Hausa
    Tallafa Wa Yara Masu Buƙatu Na Musamman Shi Ne Burina

MASU ALAKA

DSS
Manyan Labarai

DSS Da ‘Yan Sa-kai Sun Kashe Fitaccen Jagoran ‘Yan Bindiga Da Mayaƙansa Sama Da 60 A Katsina

August 3, 2026
Alkalin Babbar Kotun Kebbi Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci, Bayan Shafe Mako Guda A Hannun ‘Yan Bindiga
Manyan Labarai

Alkalin Babbar Kotun Kebbi Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci, Bayan Shafe Mako Guda A Hannun ‘Yan Bindiga

August 3, 2026
Kamfanin Abinci Na ‘BUA Foods’ Ya Samu Ribar ₦292.27bn A Rabin Farkon 2026
Manyan Labarai

Kamfanin Abinci Na ‘BUA Foods’ Ya Samu Ribar ₦292.27bn A Rabin Farkon 2026

August 3, 2026
Next Post
Ba Mu Da Shirin Siyan Kuri’u A Zaben 2023 —PDP

Ba Mu Da Shirin Siyan Kuri'u A Zaben 2023 —PDP

LABARAI MASU NASABA

DSS

DSS Da ‘Yan Sa-kai Sun Kashe Fitaccen Jagoran ‘Yan Bindiga Da Mayaƙansa Sama Da 60 A Katsina

August 3, 2026
Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Fahimtar Juna Da Aka Cimma Tsakanin Amurka Da Iran

Iran Ta Musanta Iƙirarin Trump Kan Sabbin Tattaunawa da Amurka

August 3, 2026
Zamfara

‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji Shida, Sun Sace Mutane 75 A Zamfara

August 3, 2026
Alkalin Babbar Kotun Kebbi Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci, Bayan Shafe Mako Guda A Hannun ‘Yan Bindiga

Alkalin Babbar Kotun Kebbi Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci, Bayan Shafe Mako Guda A Hannun ‘Yan Bindiga

August 3, 2026
Kamfanin Abinci Na ‘BUA Foods’ Ya Samu Ribar ₦292.27bn A Rabin Farkon 2026

Kamfanin Abinci Na ‘BUA Foods’ Ya Samu Ribar ₦292.27bn A Rabin Farkon 2026

August 3, 2026
Buhari

WAFCON 2026: Ƴan Wasan Nijeriya 2 Ba Zasu Buga Wasan Ƙarshe Na Rukunin C Ba

August 2, 2026
Babban Bankin Sin: Za A Ci Gaba Da Gudanar Da Matakan Saukaka Harkokin Kudade

Babban Bankin Sin: Za A Ci Gaba Da Gudanar Da Matakan Saukaka Harkokin Kudade

August 2, 2026
Yawan Tikitin Kallon Fina Finan Sin Da Aka Sayar A 2026 Ya Zarce Yuan Biliyan 23

Yawan Tikitin Kallon Fina Finan Sin Da Aka Sayar A 2026 Ya Zarce Yuan Biliyan 23

August 2, 2026
Buhari

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Ceto Mutane 9 A Zamfara

August 2, 2026
Sin Ta Fitar Da Shirin Shekaru 5 Na Daukaka Tsarin Tallata Da Samar Da Kayayyaki Domin Kyautata Hidimomi A Kauyuka

Sin Ta Fitar Da Shirin Shekaru 5 Na Daukaka Tsarin Tallata Da Samar Da Kayayyaki Domin Kyautata Hidimomi A Kauyuka

August 2, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.