• English
  • Business News
Thursday, October 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ci Gaban Kasar Sin Dama Ce Ta Bunkasar Duniya

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
Sin

Hukumomin kasa da kasa na ci gaba da bayyana kyakkyawan fatansu ga karkon da tattalin arzikin kasar Sin ke da shi, tare da bayyana hasashen ci gaban hakan a shekaru dake tare, suna masu bayyana imanin su ga manyan nasarorin da Sin din ke samu ta fuskar fadadar cinikayya, da kere-keren masanaantu, da daidaito a alkaluman raya tattalin arziki. Ko shakka babu, hakan na kara sanyawa sassan kasa da kasa kara jin karfin gwiwa game da tattalin arzikin Sin.

A tsawon shekaru, kasar Sin na ta daukar matakan dunkulewa, da kara kaimin farfado da tattalin arziki, da samar da sabbin damammaki ga kasashen duniya, musamman masu tasowa ta fuskar ingiza bunkasuwa tare, karkashin shirye-shirye daban daban, irin su dandalin hadin gwiwar Sin da Afirka ko FOCAC, da shawarar “ziri daya da hanya daya” da sauran su, ta yadda za a kai ga samar da duniya mai makomar bai daya ga daukacin bil adama.

  • Rikicin Ƴan daba Yayi Sanadin mutuwar mutum 1, Da Raunata 2 A Kano
  • ASUU Ta Bada Wa’adin Mako 3 Ga Gwamnatin Tarayya, Ta Yi Barazanar Shiga Sabon Yajin aiki

Hukumomi da cibiyoyin hada-hadar kudade na duniya, irin su bankin samar da ci gaba na Asiya, da Goldman Sachs, da Morgan Stanley da sauran su, duk sun daga mizanin hasashen da suka yi na ci gaban tattalin arzikin Sin a shekarar nan ta 2024. Hakan kuma manuniya ce ga yadda Sin din ta zamo muhimmiyar mai samar da daidaito, da ingiza bunkasar tattalin arzikin duniya.

A zahiri take cewa Sin ta taka muhimmiyar rawa, wajen samar da hajoji bisa kyakkyawan farashi ga kasuwannin duniya a matsayinta na babbar cibiyar masanaantu. Tana kuma fadada shigo da hajojin sauran kasashe zuwa babbar kasuwarta mai dinbin jamaa. Kaza lika, matakin Sin na kara bude kofa, da gudanar da sauye-sauye masu inganci, sun kara fadada cudanyarta, da cin gajiya tare da sauran sassan kasa da kasa.

Yayin da Sin ke kara bude kofa ga waje, a daya bangaren tana kara zamanantar da kanta karkashin manufofin samar da ci gaba mai nagarta, inda masharhanta da dama ke ganin babbar kasuwar kasar mai yawan alumma da ta kai sama da biliyan 1.4, za ta ci gaba da bude sabbin babuka na ci gaba da kara farfadowa.

LABARAI MASU NASABA

Sashen Cinikayyar Kamfanonin Sarrafa Hajoji Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso 4.7 Bisa Dari Cikin Watanni Tara Na Farkon Shekarar Nan

Nazarin CGTN: Jamaar Duniya Sun Yi Ammana Amurka Za Ta Fi Jin Jiki Daga Yakin Haraji 

Duniya na kara shaida yadda kasar Sin ke ci gaba da raba damammakinta tare da sauran kasashe, ta yadda za a kai ga samun ci gaba mai dorewa, da nasarar dukkanin manufofin gina alummar duniya mai cin gajiyar hadin gwiwar bai daya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sashen Cinikayyar Kamfanonin Sarrafa Hajoji Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso 4.7 Bisa Dari Cikin Watanni Tara Na Farkon Shekarar Nan
Daga Birnin Sin

Sashen Cinikayyar Kamfanonin Sarrafa Hajoji Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso 4.7 Bisa Dari Cikin Watanni Tara Na Farkon Shekarar Nan

October 15, 2025
Nazarin CGTN: Jamaar Duniya Sun Yi Ammana Amurka Za Ta Fi Jin Jiki Daga Yakin Haraji 
Daga Birnin Sin

Nazarin CGTN: Jamaar Duniya Sun Yi Ammana Amurka Za Ta Fi Jin Jiki Daga Yakin Haraji 

October 15, 2025
Shugaban Zaunannen Kwamitin Majalisar Wakilan Jama’ar Sin Ya Gana Da Mukaddashin Shugaban Majalisar Dattawan Kasar Liberia
Daga Birnin Sin

Shugaban Zaunannen Kwamitin Majalisar Wakilan Jama’ar Sin Ya Gana Da Mukaddashin Shugaban Majalisar Dattawan Kasar Liberia

October 15, 2025
Next Post
Ya Kamata A Karfafa Manufar Amfani Da Harsunan Gado A Makarantu

Ya Kamata A Karfafa Manufar Amfani Da Harsunan Gado A Makarantu

LABARAI MASU NASABA

Baba-Ahmed Ya Zargi El-Rufai Da APC Kan Haifar Da Rashin Tsaro Don Neman Mulki

Baba-Ahmed Ya Zargi El-Rufai Da APC Kan Haifar Da Rashin Tsaro Don Neman Mulki

October 16, 2025
Jami’an FRSC Sun Mayar Da N6.2m Da Suka Tsinta Bayan Aukuwar Hatsarin Mota A Katsina

Jami’an FRSC Sun Mayar Da N6.2m Da Suka Tsinta Bayan Aukuwar Hatsarin Mota A Katsina

October 16, 2025
An Kashe Mutum 13 A Wasu Sabbin Hare-Hare A Ƙauyukan Filato

An Kashe Mutum 13 A Wasu Sabbin Hare-Hare A Ƙauyukan Filato

October 16, 2025
Sauya Sheƙa: Diri Da Wasu Na Guje Wa Matsalolin Da Suka Ƙirƙiro – Dickson

Sauya Sheƙa: Diri Da Wasu Na Guje Wa Matsalolin Da Suka Ƙirƙiro – Dickson

October 16, 2025
Sashen Cinikayyar Kamfanonin Sarrafa Hajoji Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso 4.7 Bisa Dari Cikin Watanni Tara Na Farkon Shekarar Nan

Sashen Cinikayyar Kamfanonin Sarrafa Hajoji Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso 4.7 Bisa Dari Cikin Watanni Tara Na Farkon Shekarar Nan

October 15, 2025
Kafafen Sada Zumunta Na Zamani Suna Taimakawa Wajen Ta’azzara Matsalar Tsaro A Arewa – Yari 

Kafafen Sada Zumunta Na Zamani Suna Taimakawa Wajen Ta’azzara Matsalar Tsaro A Arewa – Yari 

October 15, 2025
Nazarin CGTN: Jamaar Duniya Sun Yi Ammana Amurka Za Ta Fi Jin Jiki Daga Yakin Haraji 

Nazarin CGTN: Jamaar Duniya Sun Yi Ammana Amurka Za Ta Fi Jin Jiki Daga Yakin Haraji 

October 15, 2025
Kotu Ta Ɗaure Mai Horas Da ‘Yan Wasa Shekaru 8 Sakamakon Zargin Luwaɗi Da Ƙaramin Yaro A Kano

Kotu Ta Ɗaure Mai Horas Da ‘Yan Wasa Shekaru 8 Sakamakon Zargin Luwaɗi Da Ƙaramin Yaro A Kano

October 15, 2025
Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Ƙasar Madagascar

Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Ƙasar Madagascar

October 15, 2025
Shugaban Zaunannen Kwamitin Majalisar Wakilan Jama’ar Sin Ya Gana Da Mukaddashin Shugaban Majalisar Dattawan Kasar Liberia

Shugaban Zaunannen Kwamitin Majalisar Wakilan Jama’ar Sin Ya Gana Da Mukaddashin Shugaban Majalisar Dattawan Kasar Liberia

October 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.