• English
  • Business News
Friday, September 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ci Gaban Kasar Sin Dama Ce Ta Bunkasar Duniya

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Ci Gaban Kasar Sin Dama Ce Ta Bunkasar Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumomin kasa da kasa na ci gaba da bayyana kyakkyawan fatansu ga karkon da tattalin arzikin kasar Sin ke da shi, tare da bayyana hasashen ci gaban hakan a shekaru dake tare, suna masu bayyana imanin su ga manyan nasarorin da Sin din ke samu ta fuskar fadadar cinikayya, da kere-keren masanaantu, da daidaito a alkaluman raya tattalin arziki. Ko shakka babu, hakan na kara sanyawa sassan kasa da kasa kara jin karfin gwiwa game da tattalin arzikin Sin.

A tsawon shekaru, kasar Sin na ta daukar matakan dunkulewa, da kara kaimin farfado da tattalin arziki, da samar da sabbin damammaki ga kasashen duniya, musamman masu tasowa ta fuskar ingiza bunkasuwa tare, karkashin shirye-shirye daban daban, irin su dandalin hadin gwiwar Sin da Afirka ko FOCAC, da shawarar “ziri daya da hanya daya” da sauran su, ta yadda za a kai ga samar da duniya mai makomar bai daya ga daukacin bil adama.

  • Rikicin Ƴan daba Yayi Sanadin mutuwar mutum 1, Da Raunata 2 A Kano
  • ASUU Ta Bada Wa’adin Mako 3 Ga Gwamnatin Tarayya, Ta Yi Barazanar Shiga Sabon Yajin aiki

Hukumomi da cibiyoyin hada-hadar kudade na duniya, irin su bankin samar da ci gaba na Asiya, da Goldman Sachs, da Morgan Stanley da sauran su, duk sun daga mizanin hasashen da suka yi na ci gaban tattalin arzikin Sin a shekarar nan ta 2024. Hakan kuma manuniya ce ga yadda Sin din ta zamo muhimmiyar mai samar da daidaito, da ingiza bunkasar tattalin arzikin duniya.

A zahiri take cewa Sin ta taka muhimmiyar rawa, wajen samar da hajoji bisa kyakkyawan farashi ga kasuwannin duniya a matsayinta na babbar cibiyar masanaantu. Tana kuma fadada shigo da hajojin sauran kasashe zuwa babbar kasuwarta mai dinbin jamaa. Kaza lika, matakin Sin na kara bude kofa, da gudanar da sauye-sauye masu inganci, sun kara fadada cudanyarta, da cin gajiya tare da sauran sassan kasa da kasa.

Yayin da Sin ke kara bude kofa ga waje, a daya bangaren tana kara zamanantar da kanta karkashin manufofin samar da ci gaba mai nagarta, inda masharhanta da dama ke ganin babbar kasuwar kasar mai yawan alumma da ta kai sama da biliyan 1.4, za ta ci gaba da bude sabbin babuka na ci gaba da kara farfadowa.

Labarai Masu Nasaba

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

Duniya na kara shaida yadda kasar Sin ke ci gaba da raba damammakinta tare da sauran kasashe, ta yadda za a kai ga samun ci gaba mai dorewa, da nasarar dukkanin manufofin gina alummar duniya mai cin gajiyar hadin gwiwar bai daya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Bunkasar SinJapanKasar Sin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Kano Ta Bai Wa ‘Yansanda Umarnin Fitar Da Aminu Ado Daga Fadar Nassarawa 

Next Post

Ya Kamata A Karfafa Manufar Amfani Da Harsunan Gado A Makarantu

Related

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang
Daga Birnin Sin

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

13 hours ago
Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka
Daga Birnin Sin

Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

14 hours ago
Fim Mai Taken 731 Na Tunatar Da Jama’a Muhimmancin Kiyaye Zaman Lafiya
Daga Birnin Sin

Fim Mai Taken 731 Na Tunatar Da Jama’a Muhimmancin Kiyaye Zaman Lafiya

15 hours ago
Sashen Raya Kimiyya Da Fasaha Na Sin Ya Kai Babban Matsayi Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 14
Daga Birnin Sin

Sashen Raya Kimiyya Da Fasaha Na Sin Ya Kai Babban Matsayi Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 14

16 hours ago
An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing

17 hours ago
Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar
Daga Birnin Sin

Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

18 hours ago
Next Post
Ya Kamata A Karfafa Manufar Amfani Da Harsunan Gado A Makarantu

Ya Kamata A Karfafa Manufar Amfani Da Harsunan Gado A Makarantu

LABARAI MASU NASABA

Sin

Murnar Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (2)

September 19, 2025
Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

September 19, 2025
Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa Ɗaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma

Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa Ɗaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma

September 19, 2025

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Harajin Kashi 4 Na Shigo Da Kaya Wanda Ya Janyo Cece-kuce

September 19, 2025
GORON JUMA’A 01-07-2025

GORON JUMA’A 19-09-2025

September 19, 2025
Sin

2027: Su Wane Ne Ke Tsoron Guguwar Makinde A Jam’iyyar  PDP

September 19, 2025
Nan Ba Da Jimawa Ba Hauhawar Farashin Kayayyaki Za Ta Zama Tarihi —Fadar Shugaban

Nan Ba Da Jimawa Ba Hauhawar Farashin Kayayyaki Za Ta Zama Tarihi —Fadar Shugaban

September 19, 2025
Ce-ce-kuce Kan Shirin Ƙara Wa Ƴan Siyasa Masu Riƙe Da Madafun Iko Albashi

Ce-ce-kuce Kan Shirin Ƙara Wa Ƴan Siyasa Masu Riƙe Da Madafun Iko Albashi

September 19, 2025
An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

September 18, 2025
Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

September 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.