• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cikin Shekara 1, An Kashe Ƴan Ta’adda 9,303, Kusan 10,000 Sun Miƙa Wuya

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
in Kotu Da Ɗansanda, Manyan Labarai
0
Cikin Shekara 1, An Kashe Ƴan Ta’adda 9,303, Kusan 10,000 Sun Miƙa Wuya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An samu gagarumar nasara a yaƙi da ta’addanci da ayyukan masu tada ƙayar baya a cewar daraktan yaɗa labarai na rundunar tsaro, Manjo Janar Edward Buba.

Nasarar Sojoji

Ya ce ƴan ta’adda 9,303 ne aka kashe, sannan mayakan Boko Haram da ISWAP 9,562 tare da iyalansu suka miƙa wuya. Bugu da ƙari, jami’an tsaro sun kuɓutar da mutane har 4,641 da aka yi garkuwa da su tare da kame ƴan ta’adda 6,998.

  • Ranar Tunawa Da Biafra: An Kashe Sojojin Nijeriya 2
  • ‘Yan Ta’adda Sun Kashe Laftanar Din Soja A Yobe

Nasarar Ƴansanda

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta bayar da rahoton zarge-zarge 16,200 daga cikin 29,052 da ake tuhuma da laifukan da suka hada da kama su da laifin fashi da makami da garkuwa da mutane da kuma fyade.

Labarai Masu Nasaba

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Rundunar ta kuma ceto mutane 1,713 da aka yi garkuwa da su, tare da kwato motoci 1,465 da babura, da bindigogi 2,566, da harsasai 19,310.

Nasarar NSCDC

A halin da ake ciki kuma, hukumar tsaro ta farin kaya ta Najeriya NSCDC, ta daƙile hare-hare har sau 48 a makarantu tare da tarwatsa wuraren hakar ma’adanai 1,975 ba bisa ƙa’ida ba. Sun kuma bankaɗo tare da lalata matatun mai guda 165 da aka yi ba bisa ƙa’ida ba.

Nasarar Kwastam

Hukumar Kwastam ta Najeriya ta taka muhimmiyar rawa, inda ta samar da sama da tiriliyan 3.99 a cikin kuɗaɗen shiga tare da kwace haramtattun makamai, da muggan kwayoyi.

Sun kwato alburusai masu yawa tare da daƙile ayyukan miyagun laifuka da suka shafi haramtattun harƙyallar man fetur, tare da kama lita 50,000 na haramtaccan man fetur.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ArmyNigerian armyNSCDCPoliceSojoji
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Za Ta Inganta Matakan Tunkarar Barkewar Cututtuka Masu Yaduwa

Next Post

Kenya Ta Gudanar Da Gasar Harshen Sinanci Ga Daliban Makaratun Sakandare

Related

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram
Manyan Labarai

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

8 hours ago
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce
Manyan Labarai

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

9 hours ago
Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi
Kotu Da Ɗansanda

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

20 hours ago
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama Mutum Hudu Da Ake Zargi Da Aikata Muggan Laifuka A Yobe

21 hours ago
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP
Manyan Labarai

Tinubu Zai Ziyarci Jos Domin Halartar Jana’izar Mahaifiyar Shugaban Jam’iyyar APC Na Ƙasa

1 day ago
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12
Manyan Labarai

PENGASSAN Ta Yi Watsi Da Tayin Dangote Na Biyan Ma’aikata Albashin Shekaru 5 Ba Tare Da Yin Aiki Ba

2 days ago
Next Post
Kenya Ta Gudanar Da Gasar Harshen Sinanci Ga Daliban Makaratun Sakandare

Kenya Ta Gudanar Da Gasar Harshen Sinanci Ga Daliban Makaratun Sakandare

LABARAI MASU NASABA

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

October 4, 2025
Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

October 4, 2025
Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.