• English
  • Business News
Friday, June 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cikin Shekara 1, An Kashe Ƴan Ta’adda 9,303, Kusan 10,000 Sun Miƙa Wuya

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
in Kotu Da Ɗansanda, Manyan Labarai
0
Cikin Shekara 1, An Kashe Ƴan Ta’adda 9,303, Kusan 10,000 Sun Miƙa Wuya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An samu gagarumar nasara a yaƙi da ta’addanci da ayyukan masu tada ƙayar baya a cewar daraktan yaɗa labarai na rundunar tsaro, Manjo Janar Edward Buba.

Nasarar Sojoji

Ya ce ƴan ta’adda 9,303 ne aka kashe, sannan mayakan Boko Haram da ISWAP 9,562 tare da iyalansu suka miƙa wuya. Bugu da ƙari, jami’an tsaro sun kuɓutar da mutane har 4,641 da aka yi garkuwa da su tare da kame ƴan ta’adda 6,998.

  • Ranar Tunawa Da Biafra: An Kashe Sojojin Nijeriya 2
  • ‘Yan Ta’adda Sun Kashe Laftanar Din Soja A Yobe

Nasarar Ƴansanda

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta bayar da rahoton zarge-zarge 16,200 daga cikin 29,052 da ake tuhuma da laifukan da suka hada da kama su da laifin fashi da makami da garkuwa da mutane da kuma fyade.

Labarai Masu Nasaba

Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su

Tinubu Ya Sasanta Wike, Fubara, Da Ƴan Majalisar Ribas

Rundunar ta kuma ceto mutane 1,713 da aka yi garkuwa da su, tare da kwato motoci 1,465 da babura, da bindigogi 2,566, da harsasai 19,310.

Nasarar NSCDC

A halin da ake ciki kuma, hukumar tsaro ta farin kaya ta Najeriya NSCDC, ta daƙile hare-hare har sau 48 a makarantu tare da tarwatsa wuraren hakar ma’adanai 1,975 ba bisa ƙa’ida ba. Sun kuma bankaɗo tare da lalata matatun mai guda 165 da aka yi ba bisa ƙa’ida ba.

Nasarar Kwastam

Hukumar Kwastam ta Najeriya ta taka muhimmiyar rawa, inda ta samar da sama da tiriliyan 3.99 a cikin kuɗaɗen shiga tare da kwace haramtattun makamai, da muggan kwayoyi.

Sun kwato alburusai masu yawa tare da daƙile ayyukan miyagun laifuka da suka shafi haramtattun harƙyallar man fetur, tare da kama lita 50,000 na haramtaccan man fetur.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ArmyNigerian armyNSCDCPoliceSojoji
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Za Ta Inganta Matakan Tunkarar Barkewar Cututtuka Masu Yaduwa

Next Post

Kenya Ta Gudanar Da Gasar Harshen Sinanci Ga Daliban Makaratun Sakandare

Related

Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su
Manyan Labarai

Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su

4 hours ago
Tinubu Ya Sasanta Wike, Fubara, Da Ƴan Majalisar Ribas
Manyan Labarai

Tinubu Ya Sasanta Wike, Fubara, Da Ƴan Majalisar Ribas

4 hours ago
Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tabbatar Da Kisan Jami’anta A Kaduna Da Neja
Manyan Labarai

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tabbatar Da Kisan Jami’anta A Kaduna Da Neja

8 hours ago
Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi
Daga Birnin Sin

Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi

19 hours ago
NNPC Ta Gaza Halartar Zaman Binciken Majalisa Kan Ɓatan Naira Tiriliyan 210
Manyan Labarai

NNPC Ta Gaza Halartar Zaman Binciken Majalisa Kan Ɓatan Naira Tiriliyan 210

20 hours ago
Kashim Shettima Ya Tafi Habasha Ziyarar Aiki
Manyan Labarai

Kashim Shettima Ya Tafi Habasha Ziyarar Aiki

22 hours ago
Next Post
Kenya Ta Gudanar Da Gasar Harshen Sinanci Ga Daliban Makaratun Sakandare

Kenya Ta Gudanar Da Gasar Harshen Sinanci Ga Daliban Makaratun Sakandare

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Sun Cimma Nasarar Yin Tattaki A Waje Karo Na 2

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Sun Cimma Nasarar Yin Tattaki A Waje Karo Na 2

June 27, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Firaminitan Senegal Da Shugaban Ecuador

Xi Jinping Ya Gana Da Firaminitan Senegal Da Shugaban Ecuador

June 27, 2025
Yunwa Da Talauci Ne Ke Barazana Ga Harkar Tsaro A Kasar Nan — NSA, CDS

Yunwa Da Talauci Ne Ke Barazana Ga Harkar Tsaro A Kasar Nan — NSA, CDS

June 27, 2025
WAEC Na Buƙatar Kwaskwarima

WAEC Na Buƙatar Kwaskwarima

June 27, 2025
Zaɓen 2027 Ya Fi Damun Tinubu Fiye Da Gudanar Da Shugabanci – Sanata Dickson

Zaɓen 2027 Ya Fi Damun Tinubu Fiye Da Gudanar Da Shugabanci – Sanata Dickson

June 27, 2025
Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su

Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su

June 27, 2025
Tinubu Ya Sasanta Wike, Fubara, Da Ƴan Majalisar Ribas

Tinubu Ya Sasanta Wike, Fubara, Da Ƴan Majalisar Ribas

June 27, 2025
Gwamnan Kaduna Ya Yunkura Don Warware Matsalolin Rashin Aikin Yi Ga Matasa – Dan Isan

Gwamnan Kaduna Ya Yunkura Don Warware Matsalolin Rashin Aikin Yi Ga Matasa – Dan Isan

June 27, 2025
Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta Kan Ƴan Ta’adda A Jihar Neja

Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta Kan Ƴan Ta’adda A Jihar Neja

June 27, 2025
2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya

2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya

June 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.