• English
  • Business News
Tuesday, July 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Gaske Ne Amurka Take Zuba Jari Da Tallafawa Afirka Cikin Sahihanci?

by CGTN Hausa and Sulaiman
9 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Da Gaske Ne Amurka Take Zuba Jari Da Tallafawa Afirka Cikin Sahihanci?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Fadar White House ta kasar Amurka ta sanar a kwanan baya cewa, shugaba Joe Biden na kasar Amurka ya jinkirta ziyararsa a kasashen Jamus da Angola, wadda aka tsara yi a tsakiyar watan Oktoban bana, saboda ya mai da hankali kan daidaita yanayin da mahaukaciyar guguwa ta haifar. Yau shekara daya ke nan da Biden ya yi alkawarin ziyartar Angola, amma ya yi ta jinkirta ziyarar sau da dama, lamarin da ya tunatar da mutane yadda Amurka ta lashi takobin taimakawa kasashen Afirka, amma ba ta cika alkawarinta ba sau da dama.

 

Tsohon shugaban Amurka Bill Clinton ya sa hannu kan shirin dokar bunkasar Afirka da samar da damammaki wato AGOA a takaice, wanda ya kara bude kofar Amurka ga Afirka da kuma fadada ba da fifiko ga Afirka. Sai dai kash! ba abincin bati. Sakamakon babban gibin da ke tsakanin Amurka da kasashen Afirka ta fuskar tattalin arziki da bunkasar kasa, ya sa shirin dokar AGOA ya sanya Amurka cin ribar fitar hankali, a maimakon ba da fifiko ga Afirka.

  • Sin Ta Fitar Da Shirin Bunkasa Ayyukan Kimiyyar Sararin Samaniya Na Shekarar 2024 Zuwa 2050
  • Me Ya Sa Ake Iya Kara Yin Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da ASEAN Bisa Yanayin Da Ake Ciki?

Haka kuma, bisa shirin dokar AGOA, kasashen Afirka suna sayar da kayayyaki zuwa tsirarun sana’o’i da kuma tsirarun kasashe. Ba a cimma burinsu na sayar da kayayyaki zuwa kasashe da yawa ba. Har ila yau, shirin dokar ta saukaka tsare-tsaren Amurka na sayen man fetur da iskar gas da wasu muhimman ma’adinai daga Afirka, da fadada sayar da kayan Amurka zuwa Afirka, da kara zuba jari a Afirka ta fuskar makamashi. Ban da wannan kuma, Amurka ta gindaya wasu sharuddan siyasa cikin shirin dokar AGOA, ta kan yi wa kasashen Afirka barazanar soke fifikon ciniki, haka ya dora kasashen Afirka kan matsayi mai rauni.

 

Labarai Masu Nasaba

Kayan Aro Baya Rufe Katara

Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

Yadda Amurka ta yi danniya da cin zalin wasu da sunan zuba jari da ba da taimako, a yunkurin ci gaba da ba da tasiri a Afirka, zai sa ta rasa goyon bayan al’ummar Afirka. (Tasallah Yuan)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gidaje Da Motoci sun Kone, Mutane Sun Jikkata Bayan Fashewar Tankar Man Fetur  A Ogun

Next Post

Sin Ta Harba Tauraron Dan Adam Mai Nazarin Duniyar Dan Adam

Related

Kayan Aro Baya Rufe Katara
Daga Birnin Sin

Kayan Aro Baya Rufe Katara

48 minutes ago
Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar
Daga Birnin Sin

Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

2 hours ago
Fahimtar Sabon Tunani: Yadda Sin Ta Samu Bunkasa A Tarihi Ta Hanyar Juyin Juya Halin Da Take Yi Wa Kanta 
Daga Birnin Sin

Fahimtar Sabon Tunani: Yadda Sin Ta Samu Bunkasa A Tarihi Ta Hanyar Juyin Juya Halin Da Take Yi Wa Kanta 

3 hours ago
An Yi Bikin Kade-Kade Don Taya Murnar Cika Shekaru 104 Da Kafuwar JKS
Daga Birnin Sin

An Yi Bikin Kade-Kade Don Taya Murnar Cika Shekaru 104 Da Kafuwar JKS

4 hours ago
Sin Za Ta Gabatar Da Shagulgulan Al’adu Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yaki Da Zaluncin Japanawa
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Gabatar Da Shagulgulan Al’adu Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yaki Da Zaluncin Japanawa

5 hours ago
Xi Jinping Ya Jaddada Niyyar Gina Babbar Kasuwar Kasa Ta Bai Daya, Tare Da Raya Tattalin Arziki Na Teku Mai Inganci
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Jaddada Niyyar Gina Babbar Kasuwar Kasa Ta Bai Daya, Tare Da Raya Tattalin Arziki Na Teku Mai Inganci

5 hours ago
Next Post
Sin Ta Harba Tauraron Dan Adam Mai Nazarin Duniyar Dan Adam

Sin Ta Harba Tauraron Dan Adam Mai Nazarin Duniyar Dan Adam

LABARAI MASU NASABA

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

July 1, 2025
Kayan Aro Baya Rufe Katara

Kayan Aro Baya Rufe Katara

July 1, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

Askarawan Zamfara Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga, Kacalla Ɗanbokolo Ubangidan Turji

July 1, 2025
Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

July 1, 2025
Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

July 1, 2025
Fahimtar Sabon Tunani: Yadda Sin Ta Samu Bunkasa A Tarihi Ta Hanyar Juyin Juya Halin Da Take Yi Wa Kanta 

Fahimtar Sabon Tunani: Yadda Sin Ta Samu Bunkasa A Tarihi Ta Hanyar Juyin Juya Halin Da Take Yi Wa Kanta 

July 1, 2025
An Yi Bikin Kade-Kade Don Taya Murnar Cika Shekaru 104 Da Kafuwar JKS

An Yi Bikin Kade-Kade Don Taya Murnar Cika Shekaru 104 Da Kafuwar JKS

July 1, 2025
Ba Gaskiya Ba Ne: Ɓarayi Ba Su Sace Ɗan Uwan Gwamnan Zamfara Ba

Ba Gaskiya Ba Ne: Ɓarayi Ba Su Sace Ɗan Uwan Gwamnan Zamfara Ba

July 1, 2025
Uwargidan Gwamnan Kaduna Ta Kaddamar Da Rabon Kayan Noma Ga Mata Manoma

Uwargidan Gwamnan Kaduna Ta Kaddamar Da Rabon Kayan Noma Ga Mata Manoma

July 1, 2025
Sin Za Ta Gabatar Da Shagulgulan Al’adu Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yaki Da Zaluncin Japanawa

Sin Za Ta Gabatar Da Shagulgulan Al’adu Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yaki Da Zaluncin Japanawa

July 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.