• English
  • Business News
Friday, October 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Gaske Ne Amurka Take Zuba Jari Da Tallafawa Afirka Cikin Sahihanci?

by CGTN Hausa and Sulaiman
12 months ago
Amurka

Fadar White House ta kasar Amurka ta sanar a kwanan baya cewa, shugaba Joe Biden na kasar Amurka ya jinkirta ziyararsa a kasashen Jamus da Angola, wadda aka tsara yi a tsakiyar watan Oktoban bana, saboda ya mai da hankali kan daidaita yanayin da mahaukaciyar guguwa ta haifar. Yau shekara daya ke nan da Biden ya yi alkawarin ziyartar Angola, amma ya yi ta jinkirta ziyarar sau da dama, lamarin da ya tunatar da mutane yadda Amurka ta lashi takobin taimakawa kasashen Afirka, amma ba ta cika alkawarinta ba sau da dama.

 

Tsohon shugaban Amurka Bill Clinton ya sa hannu kan shirin dokar bunkasar Afirka da samar da damammaki wato AGOA a takaice, wanda ya kara bude kofar Amurka ga Afirka da kuma fadada ba da fifiko ga Afirka. Sai dai kash! ba abincin bati. Sakamakon babban gibin da ke tsakanin Amurka da kasashen Afirka ta fuskar tattalin arziki da bunkasar kasa, ya sa shirin dokar AGOA ya sanya Amurka cin ribar fitar hankali, a maimakon ba da fifiko ga Afirka.

  • Sin Ta Fitar Da Shirin Bunkasa Ayyukan Kimiyyar Sararin Samaniya Na Shekarar 2024 Zuwa 2050
  • Me Ya Sa Ake Iya Kara Yin Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da ASEAN Bisa Yanayin Da Ake Ciki?

Haka kuma, bisa shirin dokar AGOA, kasashen Afirka suna sayar da kayayyaki zuwa tsirarun sana’o’i da kuma tsirarun kasashe. Ba a cimma burinsu na sayar da kayayyaki zuwa kasashe da yawa ba. Har ila yau, shirin dokar ta saukaka tsare-tsaren Amurka na sayen man fetur da iskar gas da wasu muhimman ma’adinai daga Afirka, da fadada sayar da kayan Amurka zuwa Afirka, da kara zuba jari a Afirka ta fuskar makamashi. Ban da wannan kuma, Amurka ta gindaya wasu sharuddan siyasa cikin shirin dokar AGOA, ta kan yi wa kasashen Afirka barazanar soke fifikon ciniki, haka ya dora kasashen Afirka kan matsayi mai rauni.

 

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Taya Kim Jong Un Murnar Cikar Jam’iyyar WPK Shekaru 80 Da Kafuwa

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

Yadda Amurka ta yi danniya da cin zalin wasu da sunan zuba jari da ba da taimako, a yunkurin ci gaba da ba da tasiri a Afirka, zai sa ta rasa goyon bayan al’ummar Afirka. (Tasallah Yuan)

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Xi Ya Taya Kim Jong Un Murnar Cikar Jam’iyyar WPK Shekaru 80 Da Kafuwa
Daga Birnin Sin

Xi Ya Taya Kim Jong Un Murnar Cikar Jam’iyyar WPK Shekaru 80 Da Kafuwa

October 10, 2025
An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal
Daga Birnin Sin

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

October 9, 2025
Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025
Daga Birnin Sin

Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

October 9, 2025
Next Post
Sin Ta Harba Tauraron Dan Adam Mai Nazarin Duniyar Dan Adam

Sin Ta Harba Tauraron Dan Adam Mai Nazarin Duniyar Dan Adam

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Taya Kim Jong Un Murnar Cikar Jam’iyyar WPK Shekaru 80 Da Kafuwa

Xi Ya Taya Kim Jong Un Murnar Cikar Jam’iyyar WPK Shekaru 80 Da Kafuwa

October 10, 2025
An Zuba Jarin Dala Biliyan 5.2, An Sa Hannu Kan Yarjejeniyoyi 47 A Taron Tattalin Arziƙin Bauchi 

An Zuba Jarin Dala Biliyan 5.2, An Sa Hannu Kan Yarjejeniyoyi 47 A Taron Tattalin Arziƙin Bauchi 

October 10, 2025
Nijeriya

Haramcin Haƙar Ma’adanai: Majalisa Za Ta Kawo Ƙarshen Asarar Dala Biliyan 9 Duk Shekara

October 10, 2025
Ƴansanda Sun Ceto Mutane Uku Da Aka Sace A Kano

Ƴansanda Sun Ceto Mutane Uku Da Aka Sace A Kano

October 10, 2025
Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)

Yadda Za A Magance Yawaitar Malaman Da Ba Su Cancanta Ba A Nijeriya – TRCN

October 10, 2025
Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

October 10, 2025
Amurka

Burin ‘Yan Nijeriya Bai Cika Ba Tun Bayan Samun ‘Yancin Kai

October 10, 2025
Matatar dangote

ACF Ta Yi Zargin Shiri Na Musamman Don Rusa Matatar Man Dangote

October 10, 2025
Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

October 10, 2025
Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

October 10, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.