• English
  • Business News
Tuesday, August 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

by Abubakar Abba
2 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Manoman da ke yin noman rani a Dam din da ke Mashigi a kankara Kankara a cikin jihar Katsina, na samun dimbin kudaden shiga a fannin noman Rama har zuwa karshen shekara.

Daga shekarar 1960 zuwa 1970 har zuwa farkon 1980, ana shuka Rama ne don sarafa ta zuwa wasu nau’uka ciki har da Buhu.
A yau, mata da kuma yara da suka fito daga wasu garuruwa da kauyukan da ke a cikin jihar Katsina, na zuwa Dam din na Mashigi domin sayen Ganyen Rama don su dafa su kuma sayar wa masu bukata.

  • Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

Shugaban masu kungiyar masu noman rrani Mallam Adamu Sani ya anar da cewa, monma a yankin sun dogara ne kan noman Rama, Albasa da kuma Dawa, sabanin a wasu yankunan da ake noman Tumatir, Dankalin hausa, Alkama da kuma Kabeji.

“Mata da kuma yara da suka fito daga wasu garuruwa da kauyukan da ke a cikin jihar Katsina, na zuwa Dam din na Mashigi domin sayen Ganyen Rama don su dafa su kuma sayar wa masu bukata.”
Ya sanar da cewa, sun kware a fannin noman Rama, Albasa da kuma Dawa, wasu ‘yan kadan daga cikin mu ke noma saran amfanin gona.

Sani ya ci gaba da cewa, idan bukatar Rama ya karu, ana sayar da danyar da Buhun Ganyenta daga Naira 3000 zuwa Naira 3500.
“Mun kware a fannin noman Rama, Albasa da kuma Dawa, wasu ‘yan kadan daga cikin mu ke noma saran amfanin gona.”

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

Shugaban ya kara da cewa, a kadada daya ana iya samun Buhu Buhu 10 a duk mako daya, musaman idan ana yiwa kadadar ban ruwan da ya dace da zuba takin zamani.
“A noman Rama na iya samun ribar Naira 35,000 daga kadada daya, inda ya sanar da cewa, mun fi son mu noma Rama fiye da Tumatir saboda kaucewa samun asara a noman na Tumatir.”

A cewarsa, a duk mako manoman Rama na iya samun ribar Naira 35,000 daga kadada daya, inda ya sanar da cewa, mun fi son mu noma Rama fiye da Tumatir saboda kaucewa samun asara a noman na Tumatir.
“A kadada daya ana iya samun Buhu Buhu 10 a duk mako daya, musaman idan ana yiwa kadadara ban ruwan da ya dace da zuba takin zamani.”

Shi ma wani manomin na Rama mai suna Abdullahi Lawal ya sanar da cewa, baya ga noman Rama ya na kuma noma Dawa mai yawa, inda ya sanar da cewa, noman Dawa na daya daga cikin hanyar samun kudaden shiga.

Lawal ya bayyana cewa, ana shuka Rama a watan Maris mu kuma girbeta a watan Mayu bayan ta bushe.

“Baya ga noman Rama ya na kuma noma Dawa mai yawa, inda ya sanar da cewa, noman Dawa na daya daga cikin hanyar samun kudaden shiga.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

Next Post

Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

Related

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

3 days ago
Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025
Noma Da Kiwo

Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

3 days ago
Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba
Noma Da Kiwo

Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba

1 week ago
Manoman Doya 100 A Jihar Nasarawa Suka Amfana Da Horon Cibiyar NEPC
Noma Da Kiwo

Hukumar NABDA Ta Bukaci Musulmi Su Cire Fargabar Amfani Da Fasahar Alkinta Halittu

1 week ago
Nazari Kan Dalilin Da Ya Sa Kajin Gidan Gona Ke Samar Da Ƙananan Ƙwai 
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dalilin Da Ya Sa Kajin Gidan Gona Ke Samar Da Ƙananan Ƙwai 

2 weeks ago
Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya
Noma Da Kiwo

Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya

2 weeks ago
Next Post
Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

LABARAI MASU NASABA

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

August 25, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

August 25, 2025
CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

August 25, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

Gwamnatin Tarayya Ta Sake Gargadin Jihohin Arewa 9 Kan Afkuwar Ambaliya 

August 25, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 Da Kubutar Da Mutum 16 Da Aka Sace A Kaduna

ECOWAS Za Ta Kaddamar Da Rundunar Yaki Da Ta’addanci Mai Jami’ai 260,000

August 25, 2025
Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

August 25, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

Zargin Babban Hadimin Gwamnan Kano Ya Karkatar Da Kuɗaɗen Jama’a Ba Gaskiya Ba Ne

August 25, 2025
Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

August 25, 2025
Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

August 25, 2025
Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

August 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.