• English
  • Business News
Sunday, October 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

by Abubakar Abba
2 years ago
Manoman rama

Manoman da ke yin noman rani a Dam din da ke Mashigi a kankara Kankara a cikin jihar Katsina, na samun dimbin kudaden shiga a fannin noman Rama har zuwa karshen shekara.

Daga shekarar 1960 zuwa 1970 har zuwa farkon 1980, ana shuka Rama ne don sarafa ta zuwa wasu nau’uka ciki har da Buhu.
A yau, mata da kuma yara da suka fito daga wasu garuruwa da kauyukan da ke a cikin jihar Katsina, na zuwa Dam din na Mashigi domin sayen Ganyen Rama don su dafa su kuma sayar wa masu bukata.

  • Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

Shugaban masu kungiyar masu noman rrani Mallam Adamu Sani ya anar da cewa, monma a yankin sun dogara ne kan noman Rama, Albasa da kuma Dawa, sabanin a wasu yankunan da ake noman Tumatir, Dankalin hausa, Alkama da kuma Kabeji.

“Mata da kuma yara da suka fito daga wasu garuruwa da kauyukan da ke a cikin jihar Katsina, na zuwa Dam din na Mashigi domin sayen Ganyen Rama don su dafa su kuma sayar wa masu bukata.”
Ya sanar da cewa, sun kware a fannin noman Rama, Albasa da kuma Dawa, wasu ‘yan kadan daga cikin mu ke noma saran amfanin gona.

Sani ya ci gaba da cewa, idan bukatar Rama ya karu, ana sayar da danyar da Buhun Ganyenta daga Naira 3000 zuwa Naira 3500.
“Mun kware a fannin noman Rama, Albasa da kuma Dawa, wasu ‘yan kadan daga cikin mu ke noma saran amfanin gona.”

LABARAI MASU NASABA

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

Gwamnatin Jihar Taraba Ta Ayyana Yi Wa Kasuwannin Sayar Da Dabbobi 9 Garanbawul

Shugaban ya kara da cewa, a kadada daya ana iya samun Buhu Buhu 10 a duk mako daya, musaman idan ana yiwa kadadar ban ruwan da ya dace da zuba takin zamani.
“A noman Rama na iya samun ribar Naira 35,000 daga kadada daya, inda ya sanar da cewa, mun fi son mu noma Rama fiye da Tumatir saboda kaucewa samun asara a noman na Tumatir.”

A cewarsa, a duk mako manoman Rama na iya samun ribar Naira 35,000 daga kadada daya, inda ya sanar da cewa, mun fi son mu noma Rama fiye da Tumatir saboda kaucewa samun asara a noman na Tumatir.
“A kadada daya ana iya samun Buhu Buhu 10 a duk mako daya, musaman idan ana yiwa kadadara ban ruwan da ya dace da zuba takin zamani.”

Shi ma wani manomin na Rama mai suna Abdullahi Lawal ya sanar da cewa, baya ga noman Rama ya na kuma noma Dawa mai yawa, inda ya sanar da cewa, noman Dawa na daya daga cikin hanyar samun kudaden shiga.

Lawal ya bayyana cewa, ana shuka Rama a watan Maris mu kuma girbeta a watan Mayu bayan ta bushe.

“Baya ga noman Rama ya na kuma noma Dawa mai yawa, inda ya sanar da cewa, noman Dawa na daya daga cikin hanyar samun kudaden shiga.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya
Noma Da Kiwo

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

October 18, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Ɓarayi 13 Tare Da Ƙwato Shanu 27 A Kaduna
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Taraba Ta Ayyana Yi Wa Kasuwannin Sayar Da Dabbobi 9 Garanbawul

October 18, 2025
Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI
Noma Da Kiwo

Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI

October 18, 2025
Next Post
Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

LABARAI MASU NASABA

Yadda Shagwaɓa Kananan Yara Da Kudi Ke Shafar Tarbiyyarsu

Yadda Shagwaɓa Kananan Yara Da Kudi Ke Shafar Tarbiyyarsu

October 19, 2025
Tawagar Likitocin Sin Ta Samar Da Tallafin Jinya Ga Kananan Yara Kyauta A Togo

Tawagar Likitocin Sin Ta Samar Da Tallafin Jinya Ga Kananan Yara Kyauta A Togo

October 19, 2025
Sauya Sheƙa: APC Za Ta Lashe Kashi 95% Na Ƙuri’un Kaduna A 2027 – Gwamna Sani

Sauya Sheƙa: APC Za Ta Lashe Kashi 95% Na Ƙuri’un Kaduna A 2027 – Gwamna Sani

October 19, 2025
Ko Kin San… Yadda Za Ki Gyara Kanki Da Kanki?

Ko Kin San… Maganin Sanyi Na Mata (Infection)?

October 19, 2025
JTF Ta Kama Wani Da Ake Zargin Mai Safarar Miyagun Ƙwayoyi Ne Ga ‘Yan Bindiga A Jihar Kogi

JTF Ta Kama Wani Da Ake Zargin Mai Safarar Miyagun Ƙwayoyi Ne Ga ‘Yan Bindiga A Jihar Kogi

October 19, 2025
Abin Da Nijeriya Ke Bukata Kafin Samun Damar Zuwa Gasar Kofin Duniya

Abin Da Nijeriya Ke Bukata Kafin Samun Damar Zuwa Gasar Kofin Duniya

October 19, 2025
Yadda Ake Alkaki

Yadda Ake Alkaki

October 19, 2025
Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (1)

Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (2)

October 19, 2025
An Sanya Hannu Kan Yarjejiyar Zaman Lafiya A Gaza

An Sanya Hannu Kan Yarjejiyar Zaman Lafiya A Gaza

October 19, 2025
Nijar

Gwamnatin Nijar Ta Yaye Tsofaffin Mayaka 369 Da Aka Bai Wa Horon Sauya Tunani

October 19, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.