ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, June 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

by Abubakar Abba
3 years ago
Tumatir

Biyo bayan turo Tumatir da kasashen Ghana da Kamaru suka yi zuwa wsu manyan kasuwannin Nijeriya, hakan ya janyo farashin na Tumatir ya karye.

Binciken da aka gudanar ya nuna cewa, a kwanukan baya a Nijeriya biyo bayan bullar cutar da ke harbin Tumatir da aka shuka a gonakai wadda ake kira a turance, Tuta Absoluta ta haifar da karancin Tumatir a wasu sassan kasar nan tare da kuma hauhawan farashin na Tumatir a kasar.

  • Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP

Wannan ne ya sa manyan masu hada-hadar kasuwancin na Tumatir da ke a kasar nan a suka yanke shawarar shigo da Tumatir daga kasashen na Ghana da kuma Kamaru.

ADVERTISEMENT

Har ila yau, binciken da aka gudanar ya nuna cewa, farashin Kwandon Tumatir daya, a jihar Kano wanda a baya ake sayarwa Naira 50,000 a wasu sassan kasar nan, a yanzu, ana sayar da Kwandon daya kan Naira 18,000 zuwa Naira 20,000,musamman saboda an samar da wadataccen sa.

A cewar shugaban kungiyar manoman Tumatir na kasa reshen jihar Kano (TOGAN), Alhaji Sani Danladi Yadakwari, karancin na Tumatir da aka fuskanta a baya, ya faru ne saboda harbin da cutar ta Tuta Absoluta ta yiwa Tumatir da aka shuka a gonakai da ke a cikin jihar ta Kano.

LABARAI MASU NASABA

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Buhunan Taki Kyauta Ga Manoma 20,160

Yadakwari ya bayar da tabbacin cewa, amma biyo bayan turo Tumatir da aka yi daga jihar Ogun da kuma sauran wasu kasashen da ke a nahiyar Afirka kamar su, Ghana da Kamaru, hakan ya janyo farashin na Tumatir ya karye.
“A yanzu dai, karancin na Tumatir da aka fuskanta a baya, ya faru ne saboda harbin da cutar ta Tuta Absoluta ta yiwa Tumatir da aka shuka a gonakai. ”

A cewarsa, “Amma biyo bayan turo Tumatir da aka yi daga jihar Ogun da kuma sauran wasu kasashen da ke a nahiyar Afirka kamar su, Ghana da Kamaru, hakan ya janyo farashin na Tumatir ya karye.”
Shugaban ya bayyana cewa, biyo bayan shigo da Tumatir da manyan masu hada-hadar kasuwancin sa a kasar nan daga kasashen Ghana da kuma Kamaru, bakan ya sa an samu nasarar karya farashin na Tumatir a kasuwannin kasar nan.

In ba a manta ba, a makwannin baya ta na sayen Kwandon Tumatir a wasu sannan kasar nan ya kai Naira 17,000 zuwa Naira 18,000, inda farashin ya tashi zuwa Naira 48,000.

Har ila yau, a garin Fatakwal an sayar da Kwadon Tumari kan Naira 65,000 zuwa Naira70,000, inda a Enugu, ake sayar da Kwandonsa daga Naira 63,000 zuwa Naira 68,000, wannan ya danganta da irin kasuwar.

Tumatir
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilan Da Suka Sa Fannin Kiwo Ke Fuskantar Kalubale A Nijeriya —Gwamnatin Tarayya

MASU ALAKA

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe
Noma Da Kiwo

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

June 13, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Raba Buhunan Taki Kyauta Ga Manoma 20,160
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Buhunan Taki Kyauta Ga Manoma 20,160

June 12, 2026
Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT
Noma Da Kiwo

Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT

June 6, 2026
Next Post
Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

LABARAI MASU NASABA

Hanyoyin Hada Humra Mai Kamshi

Hanyoyin Hada Humra Mai Kamshi

June 14, 2026
Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

June 13, 2026
Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

June 13, 2026
Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

June 13, 2026
Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 13, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.