ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

by Abubakar Abba
3 years ago
Manoman rama

Manoman da ke yin noman rani a Dam din da ke Mashigi a kankara Kankara a cikin jihar Katsina, na samun dimbin kudaden shiga a fannin noman Rama har zuwa karshen shekara.

Daga shekarar 1960 zuwa 1970 har zuwa farkon 1980, ana shuka Rama ne don sarafa ta zuwa wasu nau’uka ciki har da Buhu.
A yau, mata da kuma yara da suka fito daga wasu garuruwa da kauyukan da ke a cikin jihar Katsina, na zuwa Dam din na Mashigi domin sayen Ganyen Rama don su dafa su kuma sayar wa masu bukata.

  • Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

Shugaban masu kungiyar masu noman rrani Mallam Adamu Sani ya anar da cewa, monma a yankin sun dogara ne kan noman Rama, Albasa da kuma Dawa, sabanin a wasu yankunan da ake noman Tumatir, Dankalin hausa, Alkama da kuma Kabeji.

ADVERTISEMENT

“Mata da kuma yara da suka fito daga wasu garuruwa da kauyukan da ke a cikin jihar Katsina, na zuwa Dam din na Mashigi domin sayen Ganyen Rama don su dafa su kuma sayar wa masu bukata.”
Ya sanar da cewa, sun kware a fannin noman Rama, Albasa da kuma Dawa, wasu ‘yan kadan daga cikin mu ke noma saran amfanin gona.

Sani ya ci gaba da cewa, idan bukatar Rama ya karu, ana sayar da danyar da Buhun Ganyenta daga Naira 3000 zuwa Naira 3500.
“Mun kware a fannin noman Rama, Albasa da kuma Dawa, wasu ‘yan kadan daga cikin mu ke noma saran amfanin gona.”

LABARAI MASU NASABA

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Buhunan Taki Kyauta Ga Manoma 20,160

Shugaban ya kara da cewa, a kadada daya ana iya samun Buhu Buhu 10 a duk mako daya, musaman idan ana yiwa kadadar ban ruwan da ya dace da zuba takin zamani.
“A noman Rama na iya samun ribar Naira 35,000 daga kadada daya, inda ya sanar da cewa, mun fi son mu noma Rama fiye da Tumatir saboda kaucewa samun asara a noman na Tumatir.”

A cewarsa, a duk mako manoman Rama na iya samun ribar Naira 35,000 daga kadada daya, inda ya sanar da cewa, mun fi son mu noma Rama fiye da Tumatir saboda kaucewa samun asara a noman na Tumatir.
“A kadada daya ana iya samun Buhu Buhu 10 a duk mako daya, musaman idan ana yiwa kadadara ban ruwan da ya dace da zuba takin zamani.”

Shi ma wani manomin na Rama mai suna Abdullahi Lawal ya sanar da cewa, baya ga noman Rama ya na kuma noma Dawa mai yawa, inda ya sanar da cewa, noman Dawa na daya daga cikin hanyar samun kudaden shiga.

Lawal ya bayyana cewa, ana shuka Rama a watan Maris mu kuma girbeta a watan Mayu bayan ta bushe.

“Baya ga noman Rama ya na kuma noma Dawa mai yawa, inda ya sanar da cewa, noman Dawa na daya daga cikin hanyar samun kudaden shiga.”

Manoman rama
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilan Da Suka Sa Fannin Kiwo Ke Fuskantar Kalubale A Nijeriya —Gwamnatin Tarayya

MASU ALAKA

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe
Noma Da Kiwo

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

June 13, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Raba Buhunan Taki Kyauta Ga Manoma 20,160
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Buhunan Taki Kyauta Ga Manoma 20,160

June 12, 2026
Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT
Noma Da Kiwo

Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT

June 6, 2026
Next Post
Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

LABARAI MASU NASABA

Mataimakin Kwamishinan ‘Yansandan Legas, Khan Salihu, Ya Rasu

Mataimakin Kwamishinan ‘Yansandan Legas, Khan Salihu, Ya Rasu

June 16, 2026
Hauhawar Farashi Ya Kai Kashi 15.93 Cikin 1000 A Watan Mayu A Nijeriya – NBS

Hauhawar Farashi Ya Kai Kashi 15.93 Cikin 1000 A Watan Mayu A Nijeriya – NBS

June 16, 2026
Sojoji Sun Ceto Matar Tsohon Kakakin Hedikwatar Tsaro A Katsina

Sojoji Sun Ceto Matar Tsohon Kakakin Hedikwatar Tsaro A Katsina

June 16, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Hukuncin Kotu Kan Ba Da Umarnin Soke Rajistar ADC

June 16, 2026
Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 8 Zuwa Sararin Samaniya

Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 8 Zuwa Sararin Samaniya

June 15, 2026
Mujallar Qiushi Za Ta Buga Muhimmin Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Ciyar Da Ilimi, Fasaha Da Kwararru Gaba Tare”

Mujallar Qiushi Za Ta Buga Muhimmin Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Ciyar Da Ilimi, Fasaha Da Kwararru Gaba Tare”

June 15, 2026
Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

June 15, 2026
Ɗan Kwankwaso Ya Zama Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan NDC A Zaɓen Kano na 2027

Ɗan Kwankwaso Ya Zama Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan NDC A Zaɓen Kano na 2027

June 15, 2026
2023: Tinubu Ya Zaɓi Kashim Shettima A Matsayin Mataimaki

Shin Har Yanzu Shettima Ne Abokin Takarar Tinubu?

June 15, 2026
Dunkulewar Kasa Shi Ne Burin Bai Daya Na Jama’ar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan

Dunkulewar Kasa Shi Ne Burin Bai Daya Na Jama’ar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan

June 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.