ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

by Abubakar Abba
3 years ago
Manoman rama

Manoman da ke yin noman rani a Dam din da ke Mashigi a kankara Kankara a cikin jihar Katsina, na samun dimbin kudaden shiga a fannin noman Rama har zuwa karshen shekara.

Daga shekarar 1960 zuwa 1970 har zuwa farkon 1980, ana shuka Rama ne don sarafa ta zuwa wasu nau’uka ciki har da Buhu.
A yau, mata da kuma yara da suka fito daga wasu garuruwa da kauyukan da ke a cikin jihar Katsina, na zuwa Dam din na Mashigi domin sayen Ganyen Rama don su dafa su kuma sayar wa masu bukata.

  • Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

Shugaban masu kungiyar masu noman rrani Mallam Adamu Sani ya anar da cewa, monma a yankin sun dogara ne kan noman Rama, Albasa da kuma Dawa, sabanin a wasu yankunan da ake noman Tumatir, Dankalin hausa, Alkama da kuma Kabeji.

ADVERTISEMENT

“Mata da kuma yara da suka fito daga wasu garuruwa da kauyukan da ke a cikin jihar Katsina, na zuwa Dam din na Mashigi domin sayen Ganyen Rama don su dafa su kuma sayar wa masu bukata.”
Ya sanar da cewa, sun kware a fannin noman Rama, Albasa da kuma Dawa, wasu ‘yan kadan daga cikin mu ke noma saran amfanin gona.

Sani ya ci gaba da cewa, idan bukatar Rama ya karu, ana sayar da danyar da Buhun Ganyenta daga Naira 3000 zuwa Naira 3500.
“Mun kware a fannin noman Rama, Albasa da kuma Dawa, wasu ‘yan kadan daga cikin mu ke noma saran amfanin gona.”

LABARAI MASU NASABA

Kha’amuna Khadi Ta Karɓi Jagorancin Gudanarwa Ta Bankin Noma

Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya

Shugaban ya kara da cewa, a kadada daya ana iya samun Buhu Buhu 10 a duk mako daya, musaman idan ana yiwa kadadar ban ruwan da ya dace da zuba takin zamani.
“A noman Rama na iya samun ribar Naira 35,000 daga kadada daya, inda ya sanar da cewa, mun fi son mu noma Rama fiye da Tumatir saboda kaucewa samun asara a noman na Tumatir.”

A cewarsa, a duk mako manoman Rama na iya samun ribar Naira 35,000 daga kadada daya, inda ya sanar da cewa, mun fi son mu noma Rama fiye da Tumatir saboda kaucewa samun asara a noman na Tumatir.
“A kadada daya ana iya samun Buhu Buhu 10 a duk mako daya, musaman idan ana yiwa kadadara ban ruwan da ya dace da zuba takin zamani.”

Shi ma wani manomin na Rama mai suna Abdullahi Lawal ya sanar da cewa, baya ga noman Rama ya na kuma noma Dawa mai yawa, inda ya sanar da cewa, noman Dawa na daya daga cikin hanyar samun kudaden shiga.

Lawal ya bayyana cewa, ana shuka Rama a watan Maris mu kuma girbeta a watan Mayu bayan ta bushe.

“Baya ga noman Rama ya na kuma noma Dawa mai yawa, inda ya sanar da cewa, noman Dawa na daya daga cikin hanyar samun kudaden shiga.”

Manoman rama
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Tun Ina Karama Marigayi Tumbuleke Ke Sa Ni Dariya —Hannatu Musawa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    NPA Ta Bayyana Cewa Kirkiro Da Sabuwar Hukumar NPERA Ba Zai Zame Mata Tarnaki Ba
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Yadda Bikin Girke-girke Ya Karfafa Alaka Tsakanin Musulmai Da Kiristoci A Kaduna
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Wasu Dalilan Da Ke Haddasa Sabanin Abotakar Jarumi Ko Jaruma A Kannywood

MASU ALAKA

Abin Da Ya Sa Gidauniyar NADF Da Bankin Manoma Suka Yi Haḍaka
Noma Da Kiwo

Kha’amuna Khadi Ta Karɓi Jagorancin Gudanarwa Ta Bankin Noma

August 1, 2026
Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya
Noma Da Kiwo

Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya

July 18, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Noma Da Kiwo

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

July 11, 2026
Next Post
Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

LABARAI MASU NASABA

Nan Gaba TIinubu A Wajen Opay Da Moniepoint Zai Nemi Rancen Kuɗi – Dino Melaye

Gwamnati Ba Ta Da Hurumin Ɗaukar Nauyin Yi Wa Mutane Aure – Dino Melaye

September 16, 2026
An Bude Taron Kasa Da Kasa Karo Na 5 Dangane Da Tsarin Cin Gajiyar Fasahar Taurarin Dan Adam Na Beidou

An Bude Taron Kasa Da Kasa Karo Na 5 Dangane Da Tsarin Cin Gajiyar Fasahar Taurarin Dan Adam Na Beidou

September 15, 2026
Sin Ta Yi Nasarar Harba Taurarin Dan Adam 10 Ta Amfani Da Rokar  Zhuque-2E

Sin Ta Yi Nasarar Harba Taurarin Dan Adam 10 Ta Amfani Da Rokar Zhuque-2E

September 15, 2026
Tattalin Arzikin Sin Ya Ci Gaba Da Tafiya A Turba Mai Kyau Yayin Da Masana’antun Manyan Fasaha Da Cinikayyar Ketare Ke Habaka

Tattalin Arzikin Sin Ya Ci Gaba Da Tafiya A Turba Mai Kyau Yayin Da Masana’antun Manyan Fasaha Da Cinikayyar Ketare Ke Habaka

September 15, 2026
Gwamnatin Katsina

An Raba Keken Adaidaita 238 Domin Kai Marasa Lafiya Asibitoci A Katsina

September 15, 2026
Kamfanonin Kasashen Waje Suna Amfani Da Sabbin Damammakin Bikin CIFTIS

Kamfanonin Kasashen Waje Suna Amfani Da Sabbin Damammakin Bikin CIFTIS

September 15, 2026
Tsoffin Shugabannin Hukumar NFF Sun Buƙaci A Naɗa Kwamiti Domin Warware Matsalolin Hukumar

Tsoffin Shugabannin Hukumar NFF Sun Buƙaci A Naɗa Kwamiti Domin Warware Matsalolin Hukumar

September 15, 2026
Sin Na Fatan Kiyaye Dokokin Kasa Da Kasa Bisa Yarjejeniyar Sararin Samaniya Tare Da Sauran Kasashe

Sin Na Fatan Kiyaye Dokokin Kasa Da Kasa Bisa Yarjejeniyar Sararin Samaniya Tare Da Sauran Kasashe

September 15, 2026
NFF Ta Dakatar Da Alkalin Wasa Sakamakon Kwallon Da Ya Hana A Wasan Doma United Da Enyimba

NFF Ta Dakatar Da Alkalin Wasa Sakamakon Kwallon Da Ya Hana A Wasan Doma United Da Enyimba

September 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da Zurfafa Hadin Kai A Babban Taron IAEA

Sin Ta Yi Kira Da Zurfafa Hadin Kai A Babban Taron IAEA

September 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.