ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, November 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilin Da Ya Sa Gasar Wasannin Asiya Ta Hangzhou Ta Samu Cikakken Goyon-Baya Daga Al’ummun Kasashen Asiya

by CGTN Hausa
2 years ago
Hangzhou

LABARAI MASU NASABA

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

An kaddamar da gasar wasannin motsa jiki ta kasashen Asiya karo na 19 wato Asian Games da daren ranar 23 ga watan Satumba a birnin Hangzhou na lardin Zhejiang dake gabashin kasar Sin, wanda ya kasance karo na uku da kasar ta karbi bakuncin gasar wasannin Asiya, bayan gudanar da irin ta a shekara ta 1990 a Beijing, da shekara ta 2010 a Guangzhou.

A matsayinta na gagarumar gasar wasannin motsa jiki ta kasashen Asiya, gasar tana hade da burikan al’ummun Asiya, a fannonin samar da zaman lafiya, da inganta hadin-gwiwa da nuna hakuri. A cikin jawabin da shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gabatar a wajen shagalin maraba da zuwan baki ‘yan kasashen waje na bikin bude gasar, ya bayyana fatansa ga gasar a wannan karo, wato tabbatar da zaman lafiya da karfafa hadin-gwiwa da kara nuna hakuri ta hanyar gudanar da wasannin motsa jiki. A shekaru goman da suka gabata, tattalin arzikin nahiyar Asiya ya habaka cikin sauri, wanda ya dauki kaso 40 bisa dari na tattalin arzikin duk duniya. Gasar wasannin Asiya ta ganewa idanunta gami da bayar da babbar gudummawa wajen kirkiro “al’ajabin Asiya”. Amma har yanzu akwai wasu kasashen sauran nahiyoyi, dake yunkurin tunzura rikici da lalata zaman lafiya da kwanciyar hankali a nahiyar Asiya, al’amarin ya sa al’ummun nahiyar suke matukar fatan samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali ta hanyar gudanar da gasar wasannin motsa jiki. Ana iya cewa, gasar wasannin Asiya ta Hangzhou ta bana, na dauke da irin wannan fata na jama’ar nahiyar Asiya.

A tsawon kwanaki 16 na gasar, ba gagaruman gasanni kawai jama’a za su kalla ba, har ma za su iya kara fahimtar yadda ake kokarin inganta hadin-gwiwa da sada zumunta. Duba da cikakken goyon-bayan da al’ummun kasashen Asiya ke samarwa, babu shakka gasar wasannin Asiya ta Hangzhou za ta bayar da sabuwar gudummawa ga ci gaban gasar wasannin Olympics da karfafa hadin-gwiwa da zumunci tsakanin al’ummun kasashen Asiya. (Murtala Zhang)

ADVERTISEMENT
ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya
Daga Birnin Sin

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

November 14, 2025
Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

November 14, 2025
Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko
Daga Birnin Sin

Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko

November 14, 2025
Next Post
Gobarar Man Fetur Ta Hallaka Mutum 34 A Jamhuriyar Benin

Gobarar Man Fetur Ta Hallaka Mutum 34 A Jamhuriyar Benin

LABARAI MASU NASABA

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

November 14, 2025
NAHCON Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Da Zai Kula Da Shafin Nusuk Masar Na Hajjin 2026

NAHCON Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Da Zai Kula Da Shafin Nusuk Masar Na Hajjin 2026

November 14, 2025
NSCDC Ta Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Satar NAPEP Da Safarar Miyagun Kwayoyi A Kano

NSCDC Ta Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Satar NAPEP Da Safarar Miyagun Kwayoyi A Kano

November 14, 2025
Gwamnan Gombe Ya Gabatar Da Naira Biliyan 535.69 A Matsayin Kasafin 2026

Gwamnan Gombe Ya Gabatar Da Naira Biliyan 535.69 A Matsayin Kasafin 2026

November 14, 2025
Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

November 14, 2025
Tinubu Ya Zuba Naira Tiriliyan 1.5 Don Bunkasa Noma Da Kayan Aiki Na Zamani

Tinubu Ya Zuba Naira Tiriliyan 1.5 Don Bunkasa Noma Da Kayan Aiki Na Zamani

November 14, 2025
Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko

Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko

November 14, 2025
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima

Dalilin Asusun NADF Na Yin Hadaka Da Gwamnatin Jihar Jigawa

November 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Sarkin Thailand

Xi Jinping Ya Gana Da Sarkin Thailand

November 14, 2025
BUK Za Ta Kafa Cibiyar Horas da Aikin Jarida da Sabbin Kafofin Sadarwa Na Zamani

BUK Za Ta Kafa Cibiyar Horas da Aikin Jarida da Sabbin Kafofin Sadarwa Na Zamani

November 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.