• English
  • Business News
Tuesday, October 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dan Kasar Zimbabwe Ya Aure Mahaifiyarsa Bayan Ya Yi Mata Ciki

by Leadership Hausa
1 year ago
Aure

Wata uwa ‘yar kasar Zimbabwe da danta sun yi ikirarin cewa suna soyayya da juna kuma sun yanke shawarar su yi aure bisa la’akari da cewa mahaifiyar Betty Mbereko (daga Mwenezi a Masbingo) tana da ciki wata shida a yanzu kuma tana jiran haihuwar abin da ke cikinta wanda zai zama danta kuma jikanta.

Mbereko, mai shekaru 40, ta kasance bazawara tun shekaru 12 da suka gabata inda take zaune da danta mai shekaru 23 mai suna Farai Mbereko.

  • Gwamnan Kano Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Kawo Karshen Fadan Daba A Kano
  • Harajin Da EU Ta Sanyawa Motoci Masu Amfani Da Lantarki Na Kasar Sin, Ita Zai Yi Wa Illa

Ta tabbatar da cewa tana da ciki wata shida kuma ta yanke shawarar cewa zai fi kyau ta “aure” danta domin ba ta son auren ’yan’uwan mijinta da ya rasu, wadanda ta ce suna matukar kwadayin ganin sun aure ta.

Betty ta girgiza wata kotun akuye a makon da ya gabata lokacin da ta ce ta fara kaunar dan nata ne a matsayin wanda za ta iya aura tun shekaru uku da suka wuce. Ta ce bayan kashe makudan kudade ta tura Farai makaranta bayan rasuwar mijinta, don haka ta ji cewa tana da hakki a kan kudin da yake samu yanzu domin babu wata mace da ta cancanci hakan.

“Duba da cewa, ni kadai na yi ta fama da gwagwarmaya don in tura dana makaranta, ba wanda ya taimake ni. Yanzu ka ga dana yana aiki kuma don na ce zan aure shi sai ka zarge ni da aikata ba daidai ba?

LABARAI MASU NASABA

Matashi Ya Kashe Ɗan Acaɓa Don Neman Kuɗin Auren Mace Ta Uku A Bauchi

Matashi Ya Kashe Kakanninsa Kan Abinci A Kano

“A bar ni kawai in ji dadin gumina da na barje,” ta fada wa kotun kauyen.

A nashi bangaren, dan nata, Farai ya ce shi kansa ya fi son ya aure mahaifiyarsa kuma zai biya ragowar bashin sadakin da mahaifinsa ya gadar wa a kakanninsa.

“Na san mahaifina ya rasu kafin ya gama biyan kudin sadaki kuma a shirye nake in biya,” in ji shi.

“Yana da kyau a bayyana abin da ke faruwa domin mutane su sani cewa ni ne na yi wa mahaifiyata ciki. Idan ba haka ba, za su tuhume ta da fasikanci.”

Sai dai kuma, Dagacin kauyen, Nathan Muputirwa ya ce: “Ba za mu kyale hakan ya faru a kauyenmu ba, domin hakika wannan mummunan al’amari ne). Idan da a zamanin baya suka yi hakan dole ne a zartar musu da hukuncin kisa amma a yau ba za mu iya ba saboda muna tsoron ‘yansanda.”

Ya gargade su da su gaggauta yanke wannan kudiri na auren junansu ko kuma su bar kauyen da zama.

Tuni dai majiyarmu ta bayyana cewa uwar da dan sun zabi su yi hijira daga kauyen inda suka koma wani wuri da ba a bayyana ba.

Majiya: One Africa

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Al'ajabi

Matashi Ya Kashe Ɗan Acaɓa Don Neman Kuɗin Auren Mace Ta Uku A Bauchi

October 17, 2025
Yadda Waliyin Amarya Ya Sace Sadaki A Kano
Al'ajabi

Matashi Ya Kashe Kakanninsa Kan Abinci A Kano

September 25, 2025
Al’ajabi: Yadda Aka Shirya Bikin Haihuwar ‘Ya’yan Awaki Biyar A Garin Dakasoye
Al'ajabi

Al’ajabi: Yadda Aka Shirya Bikin Haihuwar ‘Ya’yan Awaki Biyar A Garin Dakasoye

September 17, 2025
Next Post
Isra’ila Na Ci Gaba Da Take Dokokin Duniya A Gaza – Majalisar Dinkin Duniya

Isra’ila Na Ci Gaba Da Take Dokokin Duniya A Gaza - Majalisar Dinkin Duniya

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Ɗan Fashi Sanye Da Kayan NYSC A Enugu

October 21, 2025
Gwamnatin Gombe Ta Ceto Yara 59 Da Aka Yi Safararsu

Gwamnatin Gombe Ta Ceto Yara 59 Da Aka Yi Safararsu

October 21, 2025
Matsayar Kasar Sin A Bayyane Take Dangane Da Batutuwan Cinikayya Da Tsagin Amurka

Matsayar Kasar Sin A Bayyane Take Dangane Da Batutuwan Cinikayya Da Tsagin Amurka

October 20, 2025
An Shiga Ruɗani A Borno Bayan Budurwa Ta Kashe Kanta Saboda Auren Dole

An Shiga Ruɗani A Borno Bayan Budurwa Ta Kashe Kanta Saboda Auren Dole

October 20, 2025
Sin Ta Kara Wasu Wurare 22 Cikin Yankunan Dausayi Masu Matukar Muhimmanci A Kasar

Sin Ta Kara Wasu Wurare 22 Cikin Yankunan Dausayi Masu Matukar Muhimmanci A Kasar

October 20, 2025
Tinubu Ya Taya Kwankwaso Murnar Ranar Haihuwa, Ya Jaddada Abotarsu

Tinubu Ya Taya Kwankwaso Murnar Ranar Haihuwa, Ya Jaddada Abotarsu

October 20, 2025
Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Tsagaita Bude Wuta Tsakanin Pakistan Da Afghanistan

Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Tsagaita Bude Wuta Tsakanin Pakistan Da Afghanistan

October 20, 2025
Ƙungiyar Ƙwadago Ta Bai Wa Gwamnatin Tarayya Wa’adin Mako 4 Ta Sasanta Da ASUU

Ƙungiyar Ƙwadago Ta Bai Wa Gwamnatin Tarayya Wa’adin Mako 4 Ta Sasanta Da ASUU

October 20, 2025
Gina Kasar Sin Ta Dijital Na Kara Gaba Zuwa Sabon Matakin Amfani Da Basira

Gina Kasar Sin Ta Dijital Na Kara Gaba Zuwa Sabon Matakin Amfani Da Basira

October 20, 2025
Mutane 3,433 Sun Rasa Rayukansu A Haɗurra 6,858 A Cikin Watanni Tara

Mutane 3,433 Sun Rasa Rayukansu A Haɗurra 6,858 A Cikin Watanni Tara

October 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.