Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Dan Majalisa Ya Yi Kira Ga Iyayen Yara A Katsina

by Muhammad
February 8, 2021
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Yara
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sagir Abubakar,

A wani cigaban na dan majalisar dokokin jihar Katsina mai wakiltar karamar hukumar Katsina ya yi kira ga iyaye da su ja kunnen ‘ya’yansu dangane da ta’amuli da miyagun kwayoyi.

samndaads

Alhaji Aliyu Abubakar Albaba ya furta haka ne a wajen bikin yaye dalibai (42) arba’in da biyu wadanda suka samu horon sana’o’in hannu wanda wata kungiya wadda ba ta gwamnati ba ta shirya anan Katsina.

Yayi kira ga jama’a da su rika sayen kayayyakin da ire-iren wadannan dalibai ke yi. Shi ma da yake magana, mai ba gwamna shawara na musamman akan cigaban matasa Ibrahim Aminu ya jaddada bukatar dake akwai ga matasan jihar nan na su rungumi sana’o’in dogaro da kai.

Tun farko shugaban kungiyar Alhaji Aliyu Salmanu yace daliban sun koyi yadda ake yin zanen gado, da takalma da jikkuna da dai sauransu. Wasu daga cikin daliban da aka zanta dasu sun godema kungiyar akan shirya horon, daga bisani kuma an basu takardar shedar kammalawa.

Anyi kira ga iyaye a Katsina dasu tabbatar da yaransu na bin dokoki da ka’idojin da aka gindaya don kare yaduwar cutar corona.

Sakataren ilimi na karamar hukumar Katsina Alh. Mannir Yahaya ya bayyana hakan a yayin da yake ganawa da manema labarai a ofishinsa.

Kamar yadda yace hakan zai taimakawa kokarin gwamnati na yaki da yaduwar cutar.

Alh. Mannir Yahay ya kara da cewa an dauki kwararan matakai na tabbatar da kare dalibai da malamai daga kamuwa da cutar.

Yace an sanya dokar amfani da abin rufe baki da hanci a farfajiyar makaranta tare da samar da ruwan da abin tsabtace hannu a kofar shiga makarantun don kare yaduwar cutar.

Sakataren ilimi ya tinaso cewa an tsabtace makarantu kafin yara su fara karatu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Alakarmu Mai Kyau Ce Da Makotanmu ’Yan Nijar, Inji Hon. Dila Kamba

Next Post

Gwamnatin Katsina Ta Kafa Jami’an Tattara Bayanai Kan Harkokin Ilimi

RelatedPosts

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Ahmed Muh'd Danasabe, Lokoja Ranar Lahadi da ta gabata...

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri Biyo bayan harin da mayakan Boko...

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Musa Muhammad, Abuja An kammala dukkan shirye-shirye don fara...

Next Post
Harkokin ilimi

Gwamnatin Katsina Ta Kafa Jami’an Tattara Bayanai Kan Harkokin Ilimi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version