• English
  • Business News
Monday, August 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dan Takarar Gwamnan Bauchi Na APC Ya Bai Wa Daliban Jinya 201 Tallafin Karatu

by Khalid Idris Doya and Sulaiman
3 years ago
in Labarai
0
Dan Takarar Gwamnan Bauchi Na APC Ya Bai Wa Daliban Jinya 201 Tallafin Karatu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dan takarar Gwamnan Jihar Bauchi a zaben 2023 na jam’iyyar APC, Air Marshal Sadique Baba Abubakar (Mai ritaya) ya bai wa dalibai dari biyu da daya (201) tallafin karatu a bangaron kwasa-kwasan kiwon lafiya daban-daban a kwalejin koyon jinya ta Malikiyya da ke Bauchi.

Da ya ke jawabi yayin miki shaidar tallafin ga daliban da suka ci gajiyar, Sadique Baba Abubakar ya bayyana cewar kiwon lafiya sashi ne da ke da matukar muhimmanci ga al’umma, don haka ba za su yi sako-sako da harkar da ta shafi lafiya ba.

  • Gwamnan Bauchi Ya Mika Wa Sarkin Katagum Sandar Girma

Dan takarar ya jinjina tare da yaba wa kokarin Dan-Malikin Bauchi, Alhaji Aminu Muhammad bisa samar da makarantar koyon jinya mai zaman kanta a jihar da ke maida hankali wajen koyar da dalibai ilimin kiwon lafiya daban-daban.

Ya kuma nuna gamsuwarsa bisa yadda tsarin zubin makatatar yake tare da nuna cewa akwai bukatar a karfafi mutanen da ke kawo irin wannan cigaban a jihar ta Bauchi.

APC

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

“Abun takaici ne a ce an fara tunanin kafa wannan makararta ne da cewa za a yi hadin guiwa da Gwamnatin jiya amma daga karshe Gwamnatin ta zame ta bar Dan Maliki shi kadai.

“To alhamdullahi wannan abun da Dan-Malikin Bauchi ya ke yi ya sanya asasin gina al’umma ne.”

Ya ce, ilimin da daliban ke samu ba kawai ma zallar taimaka musu yake ba, yana kuma taimaka wa hukumomi wajen tabbatar da kiwon al’umma.

Ya bada tabbacin cewa za su ci gaba da taimaka wa mamallakin makarantar domin kyautata koyo da koyarwa a bangaren kiwon lafiya. Ya ce, babu wani abun da ya fi lafiyan jama’a, don haka ya ce duk abun da aka zuba a bangaren lafiya ba asara aka yi ba.

Ya jawo hankalin daliban da suka ci gajiyar tallafin ilimin da su maida hankali su koyi ilimin da ya dace domin cimma manufofin da aka sanya a gaba.

Ya kuma daura da cewa za su yi zama na musamman da mai makarantar domin ganin hanyoyin da za su bi wajen ingantawa da bunkasa makarantar domin cigaban dalibai, jama’a da kuma inganta sashin kiwon lafiya a jihar.

Tun da farko da ya ke jawabin maraba, Mai mallakin kwalejin, Alhaji Aminu Muhammad ya ce an kafa kwalejin Malikiyya ne da zimmar shawo kan gibin da ake da shi na karancin jami’an kiwon lafiya a asibitin da ke jihar.

APC

Ya ce, su na koyar da kwasa-kwasai da sama a bangaren kiwon lafiya, kuma zuwa yanzu makarantar tana da dalibai sama da 3,000.

A cewarsa kwalejin tana da lasisi da amincewar hukumomin da ke kula da sashin gami da fatan cewa nan gaba za su cimma muhimman nasarori.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Nabeela Syed, Mace Musulma Ta Farko Da Aka Zaba A Majalisar Dokokin Jihar Illinois Ta Amurka

Next Post

Zamu Iya Raba Gari Da Ronaldo Kan Tattaunawarsa Da ‘Yan Jarida – Man UTD

Related

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

59 minutes ago
Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

12 hours ago
Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga ÆŠan’adam
Labarai

Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga ÆŠan’adam

12 hours ago
Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara
Tsaro

Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara

15 hours ago
Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas
Manyan Labarai

Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas

16 hours ago
Yadda Jinkirin Tabbatar Da ‘Yancin Cin Gashin Kai Ke Cutar Da Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi
Labarai

Yadda Jinkirin Tabbatar Da ‘Yancin Cin Gashin Kai Ke Cutar Da Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi

17 hours ago
Next Post
Zamu Iya Raba Gari Da Ronaldo Kan Tattaunawarsa Da ‘Yan Jarida – Man UTD

Zamu Iya Raba Gari Da Ronaldo Kan Tattaunawarsa Da 'Yan Jarida - Man UTD

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

August 11, 2025
Ko MaÆ™iyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu

Ko MaÆ™iyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu

August 10, 2025
Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

August 10, 2025
Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga ÆŠan’adam

Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga ÆŠan’adam

August 10, 2025
INEC Ta Gargaɗi Ƴan Siyasa Kan Azarɓaɓin Yaƙin Neman Zaɓen 2027

INEC Ta Gargaɗi Ƴan Siyasa Kan Azarɓaɓin Yaƙin Neman Zaɓen 2027

August 10, 2025
Ofishin Jakadancin Sin A Birtaniya Ya Soki Furucin Kasashen G7 Dangane Da Yankin HK

Ofishin Jakadancin Sin A Birtaniya Ya Soki Furucin Kasashen G7 Dangane Da Yankin HK

August 11, 2025
Na Yi Lokacin Da Idan Aka Gan Ni Ake Gudu A Masana’antar Kannywood – Mai Dawayya

Na Yi Lokacin Da Idan Aka Gan Ni Ake Gudu A Masana’antar Kannywood – Mai Dawayya

August 10, 2025
Sin Ta Gudanar Da Gwajin Farko Na Gagarumin Bikin Murnar Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Jinin Harin Dakarun Japan

Sin Ta Gudanar Da Gwajin Farko Na Gagarumin Bikin Murnar Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Jinin Harin Dakarun Japan

August 11, 2025
Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara

Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara

August 10, 2025
Sin Na Gaggauta Gina Tsarin Tattalin Arziki Mai Kiyaye Muhallin Halittu

Sin Na Gaggauta Gina Tsarin Tattalin Arziki Mai Kiyaye Muhallin Halittu

August 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.