ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dan Takarar Gwamnan Bauchi Na APC Ya Bai Wa Daliban Jinya 201 Tallafin Karatu

by Khalid Idris Doya and Sulaiman
4 years ago
APC

Dan takarar Gwamnan Jihar Bauchi a zaben 2023 na jam’iyyar APC, Air Marshal Sadique Baba Abubakar (Mai ritaya) ya bai wa dalibai dari biyu da daya (201) tallafin karatu a bangaron kwasa-kwasan kiwon lafiya daban-daban a kwalejin koyon jinya ta Malikiyya da ke Bauchi.

Da ya ke jawabi yayin miki shaidar tallafin ga daliban da suka ci gajiyar, Sadique Baba Abubakar ya bayyana cewar kiwon lafiya sashi ne da ke da matukar muhimmanci ga al’umma, don haka ba za su yi sako-sako da harkar da ta shafi lafiya ba.

  • Gwamnan Bauchi Ya Mika Wa Sarkin Katagum Sandar Girma

Dan takarar ya jinjina tare da yaba wa kokarin Dan-Malikin Bauchi, Alhaji Aminu Muhammad bisa samar da makarantar koyon jinya mai zaman kanta a jihar da ke maida hankali wajen koyar da dalibai ilimin kiwon lafiya daban-daban.

ADVERTISEMENT

Ya kuma nuna gamsuwarsa bisa yadda tsarin zubin makatatar yake tare da nuna cewa akwai bukatar a karfafi mutanen da ke kawo irin wannan cigaban a jihar ta Bauchi.

APC

LABARAI MASU NASABA

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

“Abun takaici ne a ce an fara tunanin kafa wannan makararta ne da cewa za a yi hadin guiwa da Gwamnatin jiya amma daga karshe Gwamnatin ta zame ta bar Dan Maliki shi kadai.

“To alhamdullahi wannan abun da Dan-Malikin Bauchi ya ke yi ya sanya asasin gina al’umma ne.”

Ya ce, ilimin da daliban ke samu ba kawai ma zallar taimaka musu yake ba, yana kuma taimaka wa hukumomi wajen tabbatar da kiwon al’umma.

Ya bada tabbacin cewa za su ci gaba da taimaka wa mamallakin makarantar domin kyautata koyo da koyarwa a bangaren kiwon lafiya. Ya ce, babu wani abun da ya fi lafiyan jama’a, don haka ya ce duk abun da aka zuba a bangaren lafiya ba asara aka yi ba.

Ya jawo hankalin daliban da suka ci gajiyar tallafin ilimin da su maida hankali su koyi ilimin da ya dace domin cimma manufofin da aka sanya a gaba.

Ya kuma daura da cewa za su yi zama na musamman da mai makarantar domin ganin hanyoyin da za su bi wajen ingantawa da bunkasa makarantar domin cigaban dalibai, jama’a da kuma inganta sashin kiwon lafiya a jihar.

Tun da farko da ya ke jawabin maraba, Mai mallakin kwalejin, Alhaji Aminu Muhammad ya ce an kafa kwalejin Malikiyya ne da zimmar shawo kan gibin da ake da shi na karancin jami’an kiwon lafiya a asibitin da ke jihar.

APC

Ya ce, su na koyar da kwasa-kwasai da sama a bangaren kiwon lafiya, kuma zuwa yanzu makarantar tana da dalibai sama da 3,000.

A cewarsa kwalejin tana da lasisi da amincewar hukumomin da ke kula da sashin gami da fatan cewa nan gaba za su cimma muhimman nasarori.

APC
Khalid Idris Doya
+ posts Bio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Jami’an Tsaro Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 4, Sun Ceto Uwa Da Ɗanta A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
APC
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci
  • Sulaiman
    Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97
  • Sulaiman
    Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar
  • Sulaiman
    Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”

MASU ALAKA

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci
Ra'ayi Riga

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

June 13, 2026
An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya
Kotu Da Ɗansanda

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026
Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle
Manyan Labarai

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
Next Post
Zamu Iya Raba Gari Da Ronaldo Kan Tattaunawarsa Da ‘Yan Jarida – Man UTD

Zamu Iya Raba Gari Da Ronaldo Kan Tattaunawarsa Da 'Yan Jarida - Man UTD

LABARAI MASU NASABA

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

June 13, 2026
An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026
Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutun Biyu Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Adamawa

June 13, 2026
Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

June 13, 2026
Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

June 13, 2026
Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

June 13, 2026
Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

June 13, 2026
Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

June 13, 2026
Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.