CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Darektar WEF: Matakan Farfadowar Tattalin Arzikin Kasar Sin Za Su Taimakawa Sauran Kasashe

by CRI Hausa
January 19, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Darektar WEF: Matakan Farfadowar Tattalin Arzikin Kasar Sin Za Su Taimakawa Sauran Kasashe
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Babbar darektar dandalin tattalin arzikin duniya (WEF) Sa’adia Zahidi ta bayyana cewa, matakan da kasar Sin ta yi amfani da su, har suka kai ga farfadowar tattalin arzikin kasar cikin hanzari fiye da yadda aka yi zato, bayan fama da annobar COVID-19, wata alama ce mai haske wadda kuma ka iya zama abin koyi ga sauran kasashe.

Sa’adiya Zahidi wadda ta bayyana haka jiya Litinin, yayin zantawa da kamfanin dillancin labarai na Xinhua ta ce, wannan ya kara nuna cewa, kasar Sin ce kasa daya tilo cikin manyan kasashe masu karfin tattalin arziki a duniya, da ta samu karuwar bunkasuwar tattalin arziki sosai.
Ita ma hukumar kididdigar kasar ta Sin (NBS) ta bayyana a jiyan cewa, tattalin arzikin kasar ya bunkasa da kaso 2.3 cikin100 a shekarar 2020 fiye da shekarar da ta gabata, karuwar da ta zarce wadda aka yi hasashe.
A cewar hukumar, ana sa ran kasar Sin ce kadai, cikin manyan kasashe masu karfin tattalin arziki, wadda tattalin arzikinta zai bunkasa bayan wannan annoba.
Hukumar ta ce, karuwar GDPn kasar, ya zarce Yuan Triliyan 100, kwatankwacin dala triliyan 15.42 a shekarar 2020. (Ibrahim Yaya)

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Abubuwan Al’ajabi A Zaben Kananan Hukumomin Kano

Next Post

Matsalar Wariyar Launin Fata Ta kara Raba Kan Al’ummar Kasar Amurka

RelatedPosts

A Shirye Sin Take Ta Karfafa Musayar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Amurka

A Shirye Sin Take Ta Karfafa Musayar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Amurka

by CRI Hausa
12 hours ago
0

Daga CRI Hausa Ministan cinikayya na kasar Sin, Wang Wentao...

Bukatar Ma je Hajji Sallah

Bukatar Ma je Hajji Sallah

by CRI Hausa
12 hours ago
0

Daga CRI Hausa Da alamun har yanzu wasu kasashen yamma,...

Sin Tana Adawa Da Yadda Birtaniya Ta Yi Amfani Da Dandalin UNHRC Domin Shafa Mata Bakin Fenti

Sin Tana Adawa Da Yadda Birtaniya Ta Yi Amfani Da Dandalin UNHRC Domin Shafa Mata Bakin Fenti

by CRI Hausa
12 hours ago
0

Daga CRI Hausa Yau Laraba yayin taron ganawa da manema...

Next Post
Matsalar Wariyar Launin Fata Ta kara Raba Kan Al’ummar Kasar Amurka

Matsalar Wariyar Launin Fata Ta kara Raba Kan Al’ummar Kasar Amurka

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version