• English
  • Business News
Friday, August 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Dimokradiyya Irin Ta Amurka’ Ta Bar Iraki Cikin Rugujewa

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
‘Dimokradiyya Irin Ta Amurka’ Ta Bar Iraki Cikin Rugujewa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar 29 ga watan Agusta, wani mummunan rikici ya barke a Bagadaza, babban birnin kasar Iraki, wanda ya yi sanadiyar mutuwar mutane akalla 30, tare da jikkata daruruwa. Hatta yankin “Green Zone” da sojojin Amurka ke ba da kariya, an kai musu hari da rokoki.

Jaridar New York Times ta ce, mai yiwuwa hakan na iya zama mafarin wani yanayi mafi hadari ga Iraki.

  • Gwamnatin Sin Ta Samar Da Yuan Biliyan 10 Ga Manoma Domin Tabbatar Da Shuka Da Girbin Hatsi A Lokacin Kaka

Tun bayan zaben da aka yi bisa tsarin “dimokiradiyya irin ta Amurka” a Iraki a shekara ta 2005, ba a taba samun nasarar kafa gwamnati ba.

Amurka

Bayan kusan shekaru 20 da fara aiwatar da abin da aka kira “Gyare-gyaren demokradiyya”, matakin ya lalata Iraki kwarai da gaske.

Labarai Masu Nasaba

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

A fagen siyasa, Amurka ta shigar da tsarin siyasar dimokuradiyya na yammacin duniya zuwa cikin Iraki, wanda a zahiri ya haifar da rarrabuwar kawuna a fannin siyasar kasar, kuma da wuya bangarorin siyasa daban-daban su cimma nasarar sulhu.

Ta fuskar tattalin arziki, yake-yake da tashe-tashen hankula sun haifar da asarar da ba za a iya misaltawa ba ga tattalin arzikin Iraki.

Alkaluman sun nuna cewa, a shekarar 1990, GDP na kowane mutum a Iraki ya kai dala 10,356, amma ya zuwa shekarar 2020, adadin ya yi kasa zuwa dala 4,157 kacal.

A fannin tsaro, saboda rudanin siyasar da aka samu a cikin gidan a Iraki, ta’addanci ya bazu cikin sauri, kuma al’ummar kasar sun sake zama wadanda abin ya shafa kai tsaye.

Ahmed al-Sharifi, kwararre kan al’amuran da suka shafi dabarun Iraki ya yi nuni da cewa, manufar mamayar da Amurka ta yi a Iraki, ba wai don a taimaka wa Irakin wajen tabbatar da dimokuradiyya kamar yadda ta fada ba ne, sai dai don karfafa ikon Amurka a yankin gabas ta tsakiya.

A cikin shekaru 20 da suka gabata, mutane kusan miliyan daya a Gabas ta Tsakiya, sun fada karkashin rugujewar gidaje irin na “dimokradiyyar Amurka”.

Dole ne kasashen duniya su yi la’akari da laifukan da Amurka ta aikata a Gabas ta Tsakiya, tare da neman adalci ga wadanda suka yi hasara sakamakon hakan. (Mai fassara: Bilkisu Xin)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yansanda Sun Cafke Wani Matashi Da Ya Kashe Iyayensa Da Tabarya A Jigawa

Next Post

Asalin Abin Da Ya Sa Jama’a Ba Su Ganin Alfanun Tallafin Mai – Dakta Yakubu

Related

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

17 hours ago
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington
Daga Birnin Sin

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

17 hours ago
Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela
Daga Birnin Sin

Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela

18 hours ago
Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli
Daga Birnin Sin

Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

20 hours ago
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

21 hours ago
Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

21 hours ago
Next Post
Asalin Abin Da Ya Sa Jama’a Ba Su Ganin Alfanun Tallafin Mai – Dakta Yakubu

Asalin Abin Da Ya Sa Jama’a Ba Su Ganin Alfanun Tallafin Mai - Dakta Yakubu

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

August 22, 2025
Gwamna Dauda Zai Karɓi Baƙuncin Gwamnonin PDP A Zamfara 

Gwamna Dauda Zai Karɓi Baƙuncin Gwamnonin PDP A Zamfara 

August 22, 2025
Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (7)

Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (7)

August 22, 2025
An Ceto Mutane 41, 4 Sun Rasu A Hatsarin Kwale-Kwale A Sakkwato

An Ceto Mutane 41, 4 Sun Rasu A Hatsarin Kwale-Kwale A Sakkwato

August 22, 2025
NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

August 22, 2025
Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

August 22, 2025
An San Masu Ɗaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

An San Masu Ɗaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

August 22, 2025
Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA

Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA

August 22, 2025
Yaushe Shugaban Kasa Zai Ba ‘Yan Matan Yobe Nasu Kyaututtukan

Yaushe Shugaban Kasa Zai Ba ‘Yan Matan Yobe Nasu Kyaututtukan

August 22, 2025
Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?

Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?

August 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.