• Leadership Hausa
Wednesday, December 6, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tauraron Dan Adam Na Farko Na Binciken Hasken Rana Na Kasar Sin Ya Samu Ci Gaba

by CMG Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Tauraron Dan Adam Na Farko Na Binciken Hasken Rana Na Kasar Sin Ya Samu Ci Gaba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Wang Yi: Sin Da Angola Sun Kafa Misali Na Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa 

Ana Iya Fahimtar Tattalin Arzikin Kasar Sin Daga Mahanga Mai Fadi

Hukumar kula da harkokin binciken sararin samaniya ta kasar Sin CNSA, ta bayyana cewa, tauraron dan adam na farko da kasar Sin ta harba don gudanar da aikin binciken hasken rana, ya gano fitowar hasken rana kusan 100, tare da kammala gwaje-gwajen da ya tsara yi a sararin samaniya yadda ya kamata.

  • Firaministan Pakistan Ya Gode Wa Sin Bisa Taimakon Da Ta Baiwa Kasarsa Wajen Yaki Da Ambaliyar Ruwa

 

Babban mai tsara aikin tauraron dan-Adam na Gaofen na kasar Sin Zhao Jian, ya bayyana a jiya a yayin taron manema labarai kan ci gaban da tauraron dan Adam din ya samu cewa, an fitar da bayanan kimiyya a hukumance tare da rabawa kasashen duniya.

Tauraron dan-Adam din mai suna Xihe, wanda aka kaddamar da shi a watan Oktoban bara, yana aiki ne a falakin rana a madaidaicin tsayin kilomita 517. (Ibrahim Yaya)

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tomas Bach Ya Taya CMG Murna

Next Post

Gwamnatin Kano Ta Amince A Rushe Gine-Ginen Da Suka Haddasa Ambaliyar Ruwa A Kantin Kwari

Related

Dan Adam
Daga Birnin Sin

Wang Yi: Sin Da Angola Sun Kafa Misali Na Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa 

47 mins ago
Dan Adam
Daga Birnin Sin

Ana Iya Fahimtar Tattalin Arzikin Kasar Sin Daga Mahanga Mai Fadi

52 mins ago
Sin Ta Dauki Alhakinta Wajen Tinkarar Sauyin Yanayi
Daga Birnin Sin

Sin Ta Dauki Alhakinta Wajen Tinkarar Sauyin Yanayi

2 hours ago
Sai Da Ruwan Ciki Ake Jan Na Rijiya
Daga Birnin Sin

Sai Da Ruwan Ciki Ake Jan Na Rijiya

3 hours ago
Kasar Sin Za Ta Soke Harajin Kwastam Da Ta Buga Kan Kaso 98% Na Hajojin Wasu Kasashen Afirka 6
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Soke Harajin Kwastam Da Ta Buga Kan Kaso 98% Na Hajojin Wasu Kasashen Afirka 6

3 hours ago
An Yabawa Sin Kan Taimakon Ilimi Ga Dalibai Masu Rauni A Habasha 
Daga Birnin Sin

An Yabawa Sin Kan Taimakon Ilimi Ga Dalibai Masu Rauni A Habasha 

4 hours ago
Next Post
Gwamnatin Kano Ta Amince A Rushe Gine-Ginen Da Suka Haddasa Ambaliyar Ruwa A Kantin Kwari

Gwamnatin Kano Ta Amince A Rushe Gine-Ginen Da Suka Haddasa Ambaliyar Ruwa A Kantin Kwari

LABARAI MASU NASABA

Dan Adam

Wang Yi: Sin Da Angola Sun Kafa Misali Na Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa 

December 6, 2023
Dan Adam

Ana Iya Fahimtar Tattalin Arzikin Kasar Sin Daga Mahanga Mai Fadi

December 6, 2023
Putin

Bayan Takaitacciyar Ziyara A Hadaddiyar Daular Larabawa, Putin Ya Isa Kasar Saudiyya 

December 6, 2023
Sin Ta Dauki Alhakinta Wajen Tinkarar Sauyin Yanayi

Sin Ta Dauki Alhakinta Wajen Tinkarar Sauyin Yanayi

December 6, 2023
Sai Da Ruwan Ciki Ake Jan Na Rijiya

Sai Da Ruwan Ciki Ake Jan Na Rijiya

December 6, 2023
Kasar Sin Za Ta Soke Harajin Kwastam Da Ta Buga Kan Kaso 98% Na Hajojin Wasu Kasashen Afirka 6

Kasar Sin Za Ta Soke Harajin Kwastam Da Ta Buga Kan Kaso 98% Na Hajojin Wasu Kasashen Afirka 6

December 6, 2023
Badakala: Majalisar Wakilai Ta Bayar Da Umurnin Cafke Gwamnan CBN, Babban Akanta Na Kasa Da Sauransu 

Badakala: Majalisar Wakilai Ta Bayar Da Umurnin Cafke Gwamnan CBN, Babban Akanta Na Kasa Da Sauransu 

December 6, 2023
An Yabawa Sin Kan Taimakon Ilimi Ga Dalibai Masu Rauni A Habasha 

An Yabawa Sin Kan Taimakon Ilimi Ga Dalibai Masu Rauni A Habasha 

December 6, 2023
Sojoji

Dalilin Da Yasa Ta’addanci Ke Ci Gaba Duk Da Kasafin Kudi Mai Gwabi Da Sojoji Ke Samu – Shugaban Tsaro

December 6, 2023
Rashin tsaro

Rashin Tsaro: Kungiyoyi Sun Yi Zanga-zanga, Sun Bukaci Ministan Tsaro Ya Yi Murabus

December 6, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.