• English
  • Business News
Monday, July 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dole Mu Yi Taka-tsantsan Wajen Fitar Da ‘Yan Wasan Da Za Su Wakilci Nijeriya A AFCON – Peseiro

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
in Wasanni
0
Dole Mu Yi Taka-tsantsan Wajen Fitar Da ‘Yan Wasan Da Za Su Wakilci Nijeriya A AFCON – Peseiro
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yayin da ake shirye-shiryen zuwa gasar cin kofin nahiyar Afirka ta 2023 a Kasar Cote d’Iboire, hukumar kwallon kafar Nijeriya NFF, ta fitar da tawagar wucin gadi ta Super Eagles, da ta kunshi kwararrun ‘yan wasa 40 da ke shirin wakiltar kasar.

Mai horar da tawagar Super Eagles Jose Peseiro ya bayyana cewar dole ne a yi taka tsantsan wajen fitar da ‘yan wasan da za su wakilci kasar.

  • CNSA: Kasar Sin Na Kiyaye Ra’ayin Bude Kofa Da Kasar Amurka Wajen Yin Mu’amalan Ayyukan Sararin Samaniya
  • Yadda Hakar Ma’adanai Ba Bisa Ka’ida Ba Ke Ruruta Ayyukan Ta’addanci

Jadawalin wanda ya kunshi kwararrun matasan ‘yan wasa masu tasowa, an karkasa su mataki-mataki da suka hada da masu tsaron raga shida, masu tsaron baya 13, ’yan wasan tsakiya takwas, da kuma ’yan wasan gaba 13.

Fitattun ‘yan wasan sun hada da mai tsaron raga Francis Uzoho, Adebayo Adeleye, da Stanley Nwabali. Masu tsaron baya; William Troost-Ekong da Kebin Akpoguma wadanda suka yi fice wajen dawo da martabar tsaron tawagar. Akwai jerin gwanon ‘yan wasan tsakiya da suka hada da Aled Iwobi da Wilfred Ndidi, akwai kuma sunaye kamar Bictor Osimhen, Emmanuel Dennis, da Kelechi Iheanacho.

Duk da cewa hukumar NFF ba ta tabbatar da zaben na karshe a hukumance ba, masu sha’awar kwallon kafa sun cika da murna yayin da Super Eagles ke shirin tsallakewa zuwa rukunin A, inda za su fafata da Ekuatorial Guinea, da Cote d’Iboire, da kuma Guinea-Bissau domin neman daukar AFCON.

Labarai Masu Nasaba

Super Falcons Za Su Samu Kyakkyawar Tarɓa Daga Gare Ni A Abuja — Tinubu

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

Tawagar Super Eagles ta ‘yan wasa 40 na wucin gadi a AFCON 2023 kamar haka.

Masu Tsaron Raga 1. Francis Uzoho 2. Adebayo Adeleye 3. Ojo Olorunleke 4. Stanley Nwabali 5. Amas Obasogie 6. Kirista Nwoke Masu tsaron gida; 1. Ola Aina 2. Bright Osayi-Samuel 3. Tyronne Ebuehi 4. Jamilu Collins 5. Zaidu Sanusi 6. Bruno Onyemaechi, 7. William Troost-Ekong 8. Semi Ajayi 9. Calbin Bassey 10. Kenneth Omeruo 11. Kebin Akpoguma 12. Chidozie Awaziem 13. Jordan Torunarigha Yan Wasan Tsakiya; 1. Wilfred Ndidi 2. Frank Onyeka 3. Joe Aribo 4. Aled Iwobi 5. Alhassan Yusuf 6. Fisayo Dele-Bashiru 7. Raphael Onyedika Nwadike 8. Kelechi Nwakali Yan Wasan Gaba 1. Bictor Osimhen 2. Bictor Boniface 3. Terem Moffi 4. Umar Sadik 5. Ahmed Musa 6. Paul Onuachu 7. Cyriel Dessers 8. Ademola Lookman 9. Nathan Tella 10. Musa Saminu 11. Emmanuel Dennis 12. Samuel Chukwueze 13. Kelechi Iheanacho.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Fara Gina Cibiyar UHD Highland Ta CMG

Next Post

Osimhen Ya Tsawaita Kwantiragi A Napoli Zuwa 2026

Related

Super Falcons Za Su Samu Kyakkyawar Tarɓa Daga Gare Ni A Abuja — Tinubu
Wasanni

Super Falcons Za Su Samu Kyakkyawar Tarɓa Daga Gare Ni A Abuja — Tinubu

13 hours ago
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 
Wasanni

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

1 day ago
WAFCON 2025: Yau Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Moroko A Wasan Ƙarshe
Wasanni

WAFCON 2025: Yau Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Moroko A Wasan Ƙarshe

2 days ago
Zan Ci Gaba da Taka Leda A Kano Pillars Duk da Matsayin Da Na Samu — Ahmed Musa
Wasanni

Zan Ci Gaba da Taka Leda A Kano Pillars Duk da Matsayin Da Na Samu — Ahmed Musa

4 days ago
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Doke Afrika Ta Kudu
Wasanni

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Doke Afrika Ta Kudu

5 days ago
Oshoala Za Ta Yi Ritaya Daga Buga Wa Nijeriya Ƙwallo
Wasanni

Oshoala Za Ta Yi Ritaya Daga Buga Wa Nijeriya Ƙwallo

6 days ago
Next Post
Osimhen Ya Tsawaita Kwantiragi A Napoli Zuwa 2026

Osimhen Ya Tsawaita Kwantiragi A Napoli Zuwa 2026

LABARAI MASU NASABA

Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

July 27, 2025
Zhao Leji Ya Kai Ziyarar Sada Zumunta A Kyrgyzstan

Zhao Leji Ya Kai Ziyarar Sada Zumunta A Kyrgyzstan

July 27, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

July 27, 2025
Sin Ta Samu Ci Gaban Aikin Jigilar Kaya A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samu Ci Gaban Aikin Jigilar Kaya A Rabin Farko Na Bana

July 27, 2025
Kudin Shigar Da Kasuwar Fina-Finai Ta Sin Ta Samu A Lokacin Zafi Na Bana Ya Zarce Yuan Biliyan 5

Kudin Shigar Da Kasuwar Fina-Finai Ta Sin Ta Samu A Lokacin Zafi Na Bana Ya Zarce Yuan Biliyan 5

July 27, 2025
Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu

Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu

July 27, 2025
Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

July 27, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Wasu Sojojin Bogi 2 A Legas

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yanbindiga Uku Da Kama AK-47 Guda Goma

July 27, 2025
Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

July 27, 2025
Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

July 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.