• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dole Mu Yi Taka-tsantsan Wajen Fitar Da ‘Yan Wasan Da Za Su Wakilci Nijeriya A AFCON – Peseiro

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
in Wasanni
0
Dole Mu Yi Taka-tsantsan Wajen Fitar Da ‘Yan Wasan Da Za Su Wakilci Nijeriya A AFCON – Peseiro
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yayin da ake shirye-shiryen zuwa gasar cin kofin nahiyar Afirka ta 2023 a Kasar Cote d’Iboire, hukumar kwallon kafar Nijeriya NFF, ta fitar da tawagar wucin gadi ta Super Eagles, da ta kunshi kwararrun ‘yan wasa 40 da ke shirin wakiltar kasar.

Mai horar da tawagar Super Eagles Jose Peseiro ya bayyana cewar dole ne a yi taka tsantsan wajen fitar da ‘yan wasan da za su wakilci kasar.

  • CNSA: Kasar Sin Na Kiyaye Ra’ayin Bude Kofa Da Kasar Amurka Wajen Yin Mu’amalan Ayyukan Sararin Samaniya
  • Yadda Hakar Ma’adanai Ba Bisa Ka’ida Ba Ke Ruruta Ayyukan Ta’addanci

Jadawalin wanda ya kunshi kwararrun matasan ‘yan wasa masu tasowa, an karkasa su mataki-mataki da suka hada da masu tsaron raga shida, masu tsaron baya 13, ’yan wasan tsakiya takwas, da kuma ’yan wasan gaba 13.

Fitattun ‘yan wasan sun hada da mai tsaron raga Francis Uzoho, Adebayo Adeleye, da Stanley Nwabali. Masu tsaron baya; William Troost-Ekong da Kebin Akpoguma wadanda suka yi fice wajen dawo da martabar tsaron tawagar. Akwai jerin gwanon ‘yan wasan tsakiya da suka hada da Aled Iwobi da Wilfred Ndidi, akwai kuma sunaye kamar Bictor Osimhen, Emmanuel Dennis, da Kelechi Iheanacho.

Duk da cewa hukumar NFF ba ta tabbatar da zaben na karshe a hukumance ba, masu sha’awar kwallon kafa sun cika da murna yayin da Super Eagles ke shirin tsallakewa zuwa rukunin A, inda za su fafata da Ekuatorial Guinea, da Cote d’Iboire, da kuma Guinea-Bissau domin neman daukar AFCON.

Labarai Masu Nasaba

Ba Lallai Ne FIFA Ta Cirewa Afrika Ta Kudu Maki 3 Ba – Rayond Hack

Nijeriya Ta Rasa Tikitin Kai Tsaye Na Zuwa Gasar Kofin Duniya 

Tawagar Super Eagles ta ‘yan wasa 40 na wucin gadi a AFCON 2023 kamar haka.

Masu Tsaron Raga 1. Francis Uzoho 2. Adebayo Adeleye 3. Ojo Olorunleke 4. Stanley Nwabali 5. Amas Obasogie 6. Kirista Nwoke Masu tsaron gida; 1. Ola Aina 2. Bright Osayi-Samuel 3. Tyronne Ebuehi 4. Jamilu Collins 5. Zaidu Sanusi 6. Bruno Onyemaechi, 7. William Troost-Ekong 8. Semi Ajayi 9. Calbin Bassey 10. Kenneth Omeruo 11. Kebin Akpoguma 12. Chidozie Awaziem 13. Jordan Torunarigha Yan Wasan Tsakiya; 1. Wilfred Ndidi 2. Frank Onyeka 3. Joe Aribo 4. Aled Iwobi 5. Alhassan Yusuf 6. Fisayo Dele-Bashiru 7. Raphael Onyedika Nwadike 8. Kelechi Nwakali Yan Wasan Gaba 1. Bictor Osimhen 2. Bictor Boniface 3. Terem Moffi 4. Umar Sadik 5. Ahmed Musa 6. Paul Onuachu 7. Cyriel Dessers 8. Ademola Lookman 9. Nathan Tella 10. Musa Saminu 11. Emmanuel Dennis 12. Samuel Chukwueze 13. Kelechi Iheanacho.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Fara Gina Cibiyar UHD Highland Ta CMG

Next Post

Osimhen Ya Tsawaita Kwantiragi A Napoli Zuwa 2026

Related

Ba Lallai Ne FIFA Ta Cirewa Afrika Ta Kudu Maki 3 Ba – Rayond Hack
Wasanni

Ba Lallai Ne FIFA Ta Cirewa Afrika Ta Kudu Maki 3 Ba – Rayond Hack

21 hours ago
Nijeriya Ta Rasa Tikitin Kai Tsaye Na Zuwa Gasar Kofin Duniya 
Wasanni

Nijeriya Ta Rasa Tikitin Kai Tsaye Na Zuwa Gasar Kofin Duniya 

3 days ago
Neman Gurbi: Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Afirka Ta Kudu A Bloemfontein
Wasanni

Neman Gurbi: Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Afirka Ta Kudu A Bloemfontein

4 days ago
Kungiyoyin Gasar Firimiya Sun Kashe Dala Biliyan 4 A Kasuwar Saye Da Sayar Da ‘Yan Kwallo Ta Bana
Wasanni

Kungiyoyin Gasar Firimiya Sun Kashe Dala Biliyan 4 A Kasuwar Saye Da Sayar Da ‘Yan Kwallo Ta Bana

5 days ago
Ƴan Wasan Nijeriya Da Suka Sauya Sheka A Kasuwar Musayar Ƴan Ƙwallo Ta Bana
Wasanni

Ƴan Wasan Nijeriya Da Suka Sauya Sheka A Kasuwar Musayar Ƴan Ƙwallo Ta Bana

6 days ago
Neman Gurbin Kofin Duniya: Arokodare Ya Farfaɗo Da Mafarkin Nijeriya A Wasan Rwanda
Wasanni

Neman Gurbin Kofin Duniya: Arokodare Ya Farfaɗo Da Mafarkin Nijeriya A Wasan Rwanda

6 days ago
Next Post
Osimhen Ya Tsawaita Kwantiragi A Napoli Zuwa 2026

Osimhen Ya Tsawaita Kwantiragi A Napoli Zuwa 2026

LABARAI MASU NASABA

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

September 13, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido Ba

September 13, 2025
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

September 12, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

September 12, 2025
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.