• English
  • Business News
Saturday, August 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dole Mu Yi Taka-tsantsan Wajen Fitar Da ‘Yan Wasan Da Za Su Wakilci Nijeriya A AFCON – Peseiro

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
in Wasanni
0
Dole Mu Yi Taka-tsantsan Wajen Fitar Da ‘Yan Wasan Da Za Su Wakilci Nijeriya A AFCON – Peseiro
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yayin da ake shirye-shiryen zuwa gasar cin kofin nahiyar Afirka ta 2023 a Kasar Cote d’Iboire, hukumar kwallon kafar Nijeriya NFF, ta fitar da tawagar wucin gadi ta Super Eagles, da ta kunshi kwararrun ‘yan wasa 40 da ke shirin wakiltar kasar.

Mai horar da tawagar Super Eagles Jose Peseiro ya bayyana cewar dole ne a yi taka tsantsan wajen fitar da ‘yan wasan da za su wakilci kasar.

  • CNSA: Kasar Sin Na Kiyaye Ra’ayin Bude Kofa Da Kasar Amurka Wajen Yin Mu’amalan Ayyukan Sararin Samaniya
  • Yadda Hakar Ma’adanai Ba Bisa Ka’ida Ba Ke Ruruta Ayyukan Ta’addanci

Jadawalin wanda ya kunshi kwararrun matasan ‘yan wasa masu tasowa, an karkasa su mataki-mataki da suka hada da masu tsaron raga shida, masu tsaron baya 13, ’yan wasan tsakiya takwas, da kuma ’yan wasan gaba 13.

Fitattun ‘yan wasan sun hada da mai tsaron raga Francis Uzoho, Adebayo Adeleye, da Stanley Nwabali. Masu tsaron baya; William Troost-Ekong da Kebin Akpoguma wadanda suka yi fice wajen dawo da martabar tsaron tawagar. Akwai jerin gwanon ‘yan wasan tsakiya da suka hada da Aled Iwobi da Wilfred Ndidi, akwai kuma sunaye kamar Bictor Osimhen, Emmanuel Dennis, da Kelechi Iheanacho.

Duk da cewa hukumar NFF ba ta tabbatar da zaben na karshe a hukumance ba, masu sha’awar kwallon kafa sun cika da murna yayin da Super Eagles ke shirin tsallakewa zuwa rukunin A, inda za su fafata da Ekuatorial Guinea, da Cote d’Iboire, da kuma Guinea-Bissau domin neman daukar AFCON.

Labarai Masu Nasaba

Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City

Ac Milan Na Tattaunawa Da Bayern Leverkusen Akan Yunkurin Daukar Boniface

Tawagar Super Eagles ta ‘yan wasa 40 na wucin gadi a AFCON 2023 kamar haka.

Masu Tsaron Raga 1. Francis Uzoho 2. Adebayo Adeleye 3. Ojo Olorunleke 4. Stanley Nwabali 5. Amas Obasogie 6. Kirista Nwoke Masu tsaron gida; 1. Ola Aina 2. Bright Osayi-Samuel 3. Tyronne Ebuehi 4. Jamilu Collins 5. Zaidu Sanusi 6. Bruno Onyemaechi, 7. William Troost-Ekong 8. Semi Ajayi 9. Calbin Bassey 10. Kenneth Omeruo 11. Kebin Akpoguma 12. Chidozie Awaziem 13. Jordan Torunarigha Yan Wasan Tsakiya; 1. Wilfred Ndidi 2. Frank Onyeka 3. Joe Aribo 4. Aled Iwobi 5. Alhassan Yusuf 6. Fisayo Dele-Bashiru 7. Raphael Onyedika Nwadike 8. Kelechi Nwakali Yan Wasan Gaba 1. Bictor Osimhen 2. Bictor Boniface 3. Terem Moffi 4. Umar Sadik 5. Ahmed Musa 6. Paul Onuachu 7. Cyriel Dessers 8. Ademola Lookman 9. Nathan Tella 10. Musa Saminu 11. Emmanuel Dennis 12. Samuel Chukwueze 13. Kelechi Iheanacho.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Fara Gina Cibiyar UHD Highland Ta CMG

Next Post

Osimhen Ya Tsawaita Kwantiragi A Napoli Zuwa 2026

Related

Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City
Wasanni

Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City

1 day ago
Boniface
Wasanni

Ac Milan Na Tattaunawa Da Bayern Leverkusen Akan Yunkurin Daukar Boniface

3 days ago
Ronaldo Ya Samu Kyakkyawar Tarba A Hong Kong
Wasanni

Ronaldo Ya Samu Kyakkyawar Tarba A Hong Kong

4 days ago
Yadda Arsenal Ta Doke Manchester United Da Ci 1-0
Wasanni

Yadda Arsenal Ta Doke Manchester United Da Ci 1-0

6 days ago
Waye Zai Lashe Kyautar Ballon d’Or?
Wasanni

Waye Zai Lashe Kyautar Ballon d’Or?

6 days ago
Me Ya Sa Ciwon ACL Ya Zama Barazana Ga ‘Yan Wasan Kwallo?
Wasanni

Me Ya Sa Ciwon ACL Ya Zama Barazana Ga ‘Yan Wasan Kwallo?

7 days ago
Next Post
Osimhen Ya Tsawaita Kwantiragi A Napoli Zuwa 2026

Osimhen Ya Tsawaita Kwantiragi A Napoli Zuwa 2026

LABARAI MASU NASABA

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

August 23, 2025
Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

August 23, 2025
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

August 23, 2025
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

August 23, 2025
Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

August 23, 2025
Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.