ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dole Mu Yi Taka-tsantsan Wajen Fitar Da ‘Yan Wasan Da Za Su Wakilci Nijeriya A AFCON – Peseiro

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
Wasan

A yayin da ake shirye-shiryen zuwa gasar cin kofin nahiyar Afirka ta 2023 a Kasar Cote d’Iboire, hukumar kwallon kafar Nijeriya NFF, ta fitar da tawagar wucin gadi ta Super Eagles, da ta kunshi kwararrun ‘yan wasa 40 da ke shirin wakiltar kasar.

Mai horar da tawagar Super Eagles Jose Peseiro ya bayyana cewar dole ne a yi taka tsantsan wajen fitar da ‘yan wasan da za su wakilci kasar.

  • CNSA: Kasar Sin Na Kiyaye Ra’ayin Bude Kofa Da Kasar Amurka Wajen Yin Mu’amalan Ayyukan Sararin Samaniya
  • Yadda Hakar Ma’adanai Ba Bisa Ka’ida Ba Ke Ruruta Ayyukan Ta’addanci

Jadawalin wanda ya kunshi kwararrun matasan ‘yan wasa masu tasowa, an karkasa su mataki-mataki da suka hada da masu tsaron raga shida, masu tsaron baya 13, ’yan wasan tsakiya takwas, da kuma ’yan wasan gaba 13.

ADVERTISEMENT

Fitattun ‘yan wasan sun hada da mai tsaron raga Francis Uzoho, Adebayo Adeleye, da Stanley Nwabali. Masu tsaron baya; William Troost-Ekong da Kebin Akpoguma wadanda suka yi fice wajen dawo da martabar tsaron tawagar. Akwai jerin gwanon ‘yan wasan tsakiya da suka hada da Aled Iwobi da Wilfred Ndidi, akwai kuma sunaye kamar Bictor Osimhen, Emmanuel Dennis, da Kelechi Iheanacho.

Duk da cewa hukumar NFF ba ta tabbatar da zaben na karshe a hukumance ba, masu sha’awar kwallon kafa sun cika da murna yayin da Super Eagles ke shirin tsallakewa zuwa rukunin A, inda za su fafata da Ekuatorial Guinea, da Cote d’Iboire, da kuma Guinea-Bissau domin neman daukar AFCON.

LABARAI MASU NASABA

Lionel Messi Ya Kafa Tarihin Wanda Yafi Kowa Zura Kwallaye A Tarihin Gasar Cin Kofin Duniya

Ɗanwasa Thomas Partey Ya Yi Rashin Nasara A Kotun Canada

Tawagar Super Eagles ta ‘yan wasa 40 na wucin gadi a AFCON 2023 kamar haka.

Masu Tsaron Raga 1. Francis Uzoho 2. Adebayo Adeleye 3. Ojo Olorunleke 4. Stanley Nwabali 5. Amas Obasogie 6. Kirista Nwoke Masu tsaron gida; 1. Ola Aina 2. Bright Osayi-Samuel 3. Tyronne Ebuehi 4. Jamilu Collins 5. Zaidu Sanusi 6. Bruno Onyemaechi, 7. William Troost-Ekong 8. Semi Ajayi 9. Calbin Bassey 10. Kenneth Omeruo 11. Kebin Akpoguma 12. Chidozie Awaziem 13. Jordan Torunarigha Yan Wasan Tsakiya; 1. Wilfred Ndidi 2. Frank Onyeka 3. Joe Aribo 4. Aled Iwobi 5. Alhassan Yusuf 6. Fisayo Dele-Bashiru 7. Raphael Onyedika Nwadike 8. Kelechi Nwakali Yan Wasan Gaba 1. Bictor Osimhen 2. Bictor Boniface 3. Terem Moffi 4. Umar Sadik 5. Ahmed Musa 6. Paul Onuachu 7. Cyriel Dessers 8. Ademola Lookman 9. Nathan Tella 10. Musa Saminu 11. Emmanuel Dennis 12. Samuel Chukwueze 13. Kelechi Iheanacho.

Wasan
Abba Ibrahim Wada
Website |  + postsBio
  • Abba Ibrahim Wada
    Ɗanwasa Thomas Partey Ya Yi Rashin Nasara A Kotun Canada
  • Abba Ibrahim Wada
    FIFA Za Ta Biya Omar Artan Alawus Ɗin Da Za A Bai Wa Kowanne Alƙalin Wasa
  • Abba Ibrahim Wada
    Duk Da Rashin Halartar ‘Super Eagles’ Gasar Kofin Duniya, Nijeriya Ba Ta Rasa Wakilai Ba
  • Abba Ibrahim Wada
    Su Waye Wakilan Afirka A Kofin Duniya?

MASU ALAKA

Lionel Messi Ya Kafa Tarihin Wanda Yafi Kowa Zura Kwallaye A Tarihin Gasar Cin Kofin Duniya
Wasanni

Lionel Messi Ya Kafa Tarihin Wanda Yafi Kowa Zura Kwallaye A Tarihin Gasar Cin Kofin Duniya

June 22, 2026
Ɗanwasa Thomas Partey Ya Yi Rashin Nasara A Kotun Canada
Wasanni

Ɗanwasa Thomas Partey Ya Yi Rashin Nasara A Kotun Canada

June 21, 2026
FIFA Za Ta Biya Omar Artan Alawus Ɗin Da Za A Bai Wa Kowanne Alƙalin Wasa
Wasanni

FIFA Za Ta Biya Omar Artan Alawus Ɗin Da Za A Bai Wa Kowanne Alƙalin Wasa

June 21, 2026
Next Post
Osimhen Ya Tsawaita Kwantiragi A Napoli Zuwa 2026

Osimhen Ya Tsawaita Kwantiragi A Napoli Zuwa 2026

LABARAI MASU NASABA

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026
Maniyyatan Nijeriya

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Jigilar Alhazan Nijeriya Daga Saudiyya

June 23, 2026
Kamfanin Sin Ya Kammala Babban Aikin Samar Da Ruwa A Babban Birnin Nijeriya

Kamfanin Sin Ya Kammala Babban Aikin Samar Da Ruwa A Babban Birnin Nijeriya

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.