• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dole Ne Amurka Ta Dauki Alhakin Lalata Zaman Lafiya A Yankin Zirin Tekun Taiwan

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Dole Ne Amurka Ta Dauki Alhakin Lalata Zaman Lafiya A Yankin Zirin Tekun Taiwan
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Duk da rashin amincewa da kasar Sin ta nuna da babbar murya, kakakin majalisar wakilan kasar Amurka Nancy Pelosi ta kare aniyarta ta zuwa yankin Taiwan na kasar Sin a jiya Talata da dare, matakin da ya kasance barazanar siyasa, sakamakon yadda ta daga matsayin mu’amala a tsakanin Amurka da Taiwan, wanda kuma hakan ya sabawa manufar Sin daya tak a duniya, da kuma sanarwoyin hadin gwiwa guda uku a tsakanin Sin da Amurka, kuma hakan ya lalata tushen huldar Sin da Amurka, tare da lalata mulkin kan kasar Sin, da ma cikakkun yankunanta, kana mugun mataki ne wanda zai haifar da sakamako mai tsanani.

 

Kari kan hakan, mataki ne da ya sake shaida cewa, wasu ’yan siyasar Amurka dake goyon bayan ’yan aware na Taiwan, sana fatan lalata zaman lafiya, da kwanciyar hankali a yankin zirin tekun Taiwan, da na duniya baki daya. Sai dai tabbas, kasar Sin za ta dauki dukkan matakan da suka wajaba, don kare ikon mulkin kanta, da ma cikakkun yankunanta.

Batun Taiwan na shafar babbar moriyar kasar Sin, kuma kasancewarta ta uku a jerin manyan jami’an gwamnatin Amurka, tabbas Pelosi tana sane da hakan, amma kuma ta yi kunnen-uwar-shegu, a yunkurin cimma moriyarta ta fannin siyasa, ba tare da yin la’akarin da abin da matakin zai haifar ga huldar da ke tsakanin Sin da Amurka, da tsaron shiyya, da ma Amurka ita kanta ba. Matakin da kuma ya kara fahimtar da gamayyar kasa da kasa, irin yadda mahukuntan yankin Taiwan ke dogara ga kasar Amurka wajen cika burin ballewarsu, da ma yadda ’yan siyasar Amurka ke amfani da batun Taiwan wajen dakile kasar Sin.

A wani bangaren kuma, yadda Pelosi ta kawar da kai daga bin gaskiya, ya kara tsananta yanayin da ake ciki a yankin, tare da haifar da barazana ga zaman lafiya a yankin Asiya da tekun Pasifik.

Labarai Masu Nasaba

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Lallai kam, cin amana, take yi yadda Amurka ta yi amai ta lashe, da ma nuna fuska biyu a kan batun, zai ingiza saurin dakushewarta. (Lubabatu)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

“Ku Ragargaji ‘Yan Ta’adda, Ba Sani Ba Sabo” —Shugaban NAF

Next Post

Matashiya Ta Rataye Kanta Saboda Auren Dole A Kano

Related

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

1 hour ago
Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

6 hours ago
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

7 hours ago
Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

8 hours ago
Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 
Daga Birnin Sin

Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

9 hours ago
Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama
Daga Birnin Sin

Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

9 hours ago
Next Post
Matashiya Ta Rataye Kanta Saboda Auren Dole A Kano

Matashiya Ta Rataye Kanta Saboda Auren Dole A Kano

LABARAI MASU NASABA

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 6, 2025
Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 5, 2025
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

June 5, 2025
Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

June 5, 2025
Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

June 5, 2025
‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

June 5, 2025
Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

June 5, 2025
Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

June 5, 2025
Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar Kuɗi

Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar Kuɗi

June 5, 2025
Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

June 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.