• English
  • Business News
Friday, May 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fashewar Tukunyar Gas Din Mai Shayi Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutum 23 A Garin Lere

by Sulaiman and Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
in Labarai
0
Fashewar Tukunyar Gas Din Mai Shayi Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutum 23 A Garin Lere
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

An Kama Mutane 49 Da Ake Zargi Da Damfara A Jihar Kogi

Duk Da Janye Tallafin Rarar Mai, Matsin Rayuwa Na Addabar ‘Yan Nijeriya

A’ummar garin Fadere na Qaramar Hukumar Lere ta Jihar Kaduna sun tsinci kansu cikin wani yanayi na razani sakamakon fashewar Tukunyar gas din wani Mai Shayi da ya yi sanadin Kone mutum 23.

Lamarin ya faru ada yamma,. Da yake yi wa manema labarai Karin bayani kan yadda amarin ya faru, mai shayin wanda Shima bayansa da fuskarsa suka kone a sanadiyyar gobarar, ya ce mantawa ya Yi bai daure bakin tukunyar gas din ba bayan an dura masa gas. Da ya dawo ya ga an daure, bayan ya kunna wuta sai ya ga akwai matsala ashe ba su daure daidai ba.

  • Farashin Gas Din Girki Ya Kara Yin Tashin Gwauron Zabi — NBS

Hakan a cewarsa ta sa ya sakko da tukunyar kasa domin ya kwance, ya sa kaga yai-yai ya kwance kada.
Ya ce; “Ina cikin kwancewa sai ya bugo murfin gas din sai iskar gas din ta fara fita waje. To da na ga ta tsagaita sai na sake shigowa don na fitar da tukunyar waje, kawai sai na ji yif kamar an kama ni kawai sai na ga wuta ta tashi ta kama kayan jikina baki daya.
Sai na fito da gudu ina kiran jama’a su cire min kayan jikina, aka samu aka kashe min,” in ji Mai shayin.
Ya ce yana amfani da gas din ne wajen soya kwai da Indimie .
” Gaskiya na yi matukar fahin ciki da faruwar wannan abin don ban so ya faru a shagona ba, amma haka Allah ya so Kuma babu yadda zan yi.
Na je Shan shayi abin ya rutsa da ni
Shi ma da yake zantawa da manema labarai, wanda ya je Shan shayi abin ya rutsa da shi, Kuma yake kwance a babban asibitin garin Saminaka, Malam Lawal Ali, ya e shi bayan ya sha shayi a shagon ya fita bakin hanya sai ya hadu da dan uwarsa inda Suka tsaya suna magana, sai muka ga Mai Shayi fadi ta baya yana dungure, sai muka ga hayaki na tashi sama.
Mun ruga za mu je sai muka ga wani hayakin ya buge mu ashe rigata ce ta kama da wuta, sai muka ruga da gudu muna Salati, sai Wani ya zo ya taimake ni muka cire rigar aka Kai ni asibiti.
Mutum 23 ne Suka kone – Dagacin Lere
A cewar Dagacin Fadere Umar Babangida Ubale, mutum 23 ne Suka kone, a cwarsa wajen da rumfar Mai shayin take kasuwa ce yara suna sayar da abinci, “Abin takaici maimakon su gudu sai Suka tsaya kallon me yake faruwa, sai silindar ta yi bindiga Kuma iskar gas din ta watsu ta kine duk mutanen da suke wurin,” in ji shi


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotu Ta Umurci INEC Ta Cigaba Da Yin Sabuwar Rijistar Katin Zabe

Next Post

Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

Related

Ƴansanda Sun Kama Ƴan Daba 33 A Kano
Labarai

An Kama Mutane 49 Da Ake Zargi Da Damfara A Jihar Kogi

37 minutes ago
Duk Da Janye Tallafin Rarar Mai, Matsin Rayuwa Na Addabar ‘Yan Nijeriya
Manyan Labarai

Duk Da Janye Tallafin Rarar Mai, Matsin Rayuwa Na Addabar ‘Yan Nijeriya

3 hours ago
Shekara Biyun Mulki Tinubu: Nasarori Da Matsaloli Da Inda Aka Dosa
Manyan Labarai

Shekara Biyun Mulki Tinubu: Nasarori Da Matsaloli Da Inda Aka Dosa

4 hours ago
Yadda Rikici Ya Yi Sanadin Kashe DPO A Kano
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Mutane 41 Da Ake Zargi Da Kisan DPO A Kano

16 hours ago
Ana Fargabar Mutane Da Dama Sun Rasu Sakamakon Ambaliyar Ruwa A Neja
Labarai

Ana Fargabar Mutane Da Dama Sun Rasu Sakamakon Ambaliyar Ruwa A Neja

17 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Basarake A Nasarawa
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Basarake A Nasarawa

18 hours ago
Next Post
Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Kama Ƴan Daba 33 A Kano

An Kama Mutane 49 Da Ake Zargi Da Damfara A Jihar Kogi

May 30, 2025
Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (2)

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (2)

May 30, 2025
Duk Da Janye Tallafin Rarar Mai, Matsin Rayuwa Na Addabar ‘Yan Nijeriya

Duk Da Janye Tallafin Rarar Mai, Matsin Rayuwa Na Addabar ‘Yan Nijeriya

May 30, 2025
Shekara Biyun Mulki Tinubu: Nasarori Da Matsaloli Da Inda Aka Dosa

Shekara Biyun Mulki Tinubu: Nasarori Da Matsaloli Da Inda Aka Dosa

May 30, 2025
Cutar Hawan Jini Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke

Cutar Hawan Jini Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke

May 30, 2025
Gasar Wasanni Ta Kasa Wata Hanya Ce Ta Hada Kan Matasan Nijeriya– Obasanjo

Gasar Wasanni Ta Kasa Wata Hanya Ce Ta Hada Kan Matasan Nijeriya– Obasanjo

May 29, 2025
An Gudanar Da Dandalin Kawancen Birane Na Kasa Da Kasa Na Shanghai 

An Gudanar Da Dandalin Kawancen Birane Na Kasa Da Kasa Na Shanghai 

May 29, 2025
Darajar Sashen Masana’antun AI Na Sin Ta Kai Kusan Yuan Biliyan 600

Darajar Sashen Masana’antun AI Na Sin Ta Kai Kusan Yuan Biliyan 600

May 29, 2025
Yadda Rikici Ya Yi Sanadin Kashe DPO A Kano

‘Yansanda Sun Kama Mutane 41 Da Ake Zargi Da Kisan DPO A Kano

May 29, 2025
Sanarwar Bayan Taron Kolin Sin Da ASEAN Da GCC Ta Yi Nuni Ga Burin Kara Dunkulewa Waje Guda

Sanarwar Bayan Taron Kolin Sin Da ASEAN Da GCC Ta Yi Nuni Ga Burin Kara Dunkulewa Waje Guda

May 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.