• English
  • Business News
Saturday, August 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fashewar Tukunyar Gas Din Mai Shayi Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutum 23 A Garin Lere

by Sulaiman and Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
in Labarai
0
Fashewar Tukunyar Gas Din Mai Shayi Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutum 23 A Garin Lere
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

Yadda Kwamishinan Kano Ya Karɓi Dala $30,000 Domin Yin Belin Dilan Ƙwaya A Kotu – Rahoto

A’ummar garin Fadere na Qaramar Hukumar Lere ta Jihar Kaduna sun tsinci kansu cikin wani yanayi na razani sakamakon fashewar Tukunyar gas din wani Mai Shayi da ya yi sanadin Kone mutum 23.

Lamarin ya faru ada yamma,. Da yake yi wa manema labarai Karin bayani kan yadda amarin ya faru, mai shayin wanda Shima bayansa da fuskarsa suka kone a sanadiyyar gobarar, ya ce mantawa ya Yi bai daure bakin tukunyar gas din ba bayan an dura masa gas. Da ya dawo ya ga an daure, bayan ya kunna wuta sai ya ga akwai matsala ashe ba su daure daidai ba.

  • Farashin Gas Din Girki Ya Kara Yin Tashin Gwauron Zabi — NBS

Hakan a cewarsa ta sa ya sakko da tukunyar kasa domin ya kwance, ya sa kaga yai-yai ya kwance kada.
Ya ce; “Ina cikin kwancewa sai ya bugo murfin gas din sai iskar gas din ta fara fita waje. To da na ga ta tsagaita sai na sake shigowa don na fitar da tukunyar waje, kawai sai na ji yif kamar an kama ni kawai sai na ga wuta ta tashi ta kama kayan jikina baki daya.
Sai na fito da gudu ina kiran jama’a su cire min kayan jikina, aka samu aka kashe min,” in ji Mai shayin.
Ya ce yana amfani da gas din ne wajen soya kwai da Indimie .
” Gaskiya na yi matukar fahin ciki da faruwar wannan abin don ban so ya faru a shagona ba, amma haka Allah ya so Kuma babu yadda zan yi.
Na je Shan shayi abin ya rutsa da ni
Shi ma da yake zantawa da manema labarai, wanda ya je Shan shayi abin ya rutsa da shi, Kuma yake kwance a babban asibitin garin Saminaka, Malam Lawal Ali, ya e shi bayan ya sha shayi a shagon ya fita bakin hanya sai ya hadu da dan uwarsa inda Suka tsaya suna magana, sai muka ga Mai Shayi fadi ta baya yana dungure, sai muka ga hayaki na tashi sama.
Mun ruga za mu je sai muka ga wani hayakin ya buge mu ashe rigata ce ta kama da wuta, sai muka ruga da gudu muna Salati, sai Wani ya zo ya taimake ni muka cire rigar aka Kai ni asibiti.
Mutum 23 ne Suka kone – Dagacin Lere
A cewar Dagacin Fadere Umar Babangida Ubale, mutum 23 ne Suka kone, a cwarsa wajen da rumfar Mai shayin take kasuwa ce yara suna sayar da abinci, “Abin takaici maimakon su gudu sai Suka tsaya kallon me yake faruwa, sai silindar ta yi bindiga Kuma iskar gas din ta watsu ta kine duk mutanen da suke wurin,” in ji shi


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotu Ta Umurci INEC Ta Cigaba Da Yin Sabuwar Rijistar Katin Zabe

Next Post

Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

Related

Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto
Labarai

Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

2 hours ago
Yadda Kwamishinan Kano Ya Karɓi Dala $30,000 Domin Yin Belin Dilan Ƙwaya A Kotu – Rahoto
Labarai

Yadda Kwamishinan Kano Ya Karɓi Dala $30,000 Domin Yin Belin Dilan Ƙwaya A Kotu – Rahoto

2 hours ago
Ma’aikatan Jinya Sun Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu 
Da ɗumi-ɗuminsa

Ma’aikatan Jinya Sun Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu 

4 hours ago
Gwamna Fintiri Ya Karrama Kocin Super Falcons, Madugu Da Naira Miliyan 50
Labarai

Gwamna Fintiri Ya Karrama Kocin Super Falcons, Madugu Da Naira Miliyan 50

4 hours ago
Kongo Na Neman Goyon Bayan Nijeriya Kan Shugabancin UNESCO
Manyan Labarai

Kongo Na Neman Goyon Bayan Nijeriya Kan Shugabancin UNESCO

5 hours ago
An Sake Kashe Wata Ɗalibar Jami’ar Ondo
Labarai

An Sake Kashe Wata Ɗalibar Jami’ar Ondo

7 hours ago
Next Post
Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Fim Na Kisan Kiyashin Nanjing Ya Mamaye Kasuwar Fina-Finan Sin Bisa Samun Kudin Shiga Yuan Biliyan Daya

Fim Na Kisan Kiyashin Nanjing Ya Mamaye Kasuwar Fina-Finan Sin Bisa Samun Kudin Shiga Yuan Biliyan Daya

August 2, 2025
Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

August 2, 2025
Yadda Kwamishinan Kano Ya Karɓi Dala $30,000 Domin Yin Belin Dilan Ƙwaya A Kotu – Rahoto

Yadda Kwamishinan Kano Ya Karɓi Dala $30,000 Domin Yin Belin Dilan Ƙwaya A Kotu – Rahoto

August 2, 2025
Babban Jami’in MDD: Kokarin Sin A Fannin Samun Ci Gaba Mai Dorewa Na Da Matukar Alfanu Ga Yanayin Duniya

Babban Jami’in MDD: Kokarin Sin A Fannin Samun Ci Gaba Mai Dorewa Na Da Matukar Alfanu Ga Yanayin Duniya

August 2, 2025
An Dawo Da Wutar Lantarki A Dukkan Kauyukan Da Aka Tafka Ruwa Da Iska A Beijing

An Dawo Da Wutar Lantarki A Dukkan Kauyukan Da Aka Tafka Ruwa Da Iska A Beijing

August 2, 2025
Ma’aikatan Jinya Sun Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu 

Ma’aikatan Jinya Sun Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu 

August 2, 2025
Gwamna Fintiri Ya Karrama Kocin Super Falcons, Madugu Da Naira Miliyan 50

Gwamna Fintiri Ya Karrama Kocin Super Falcons, Madugu Da Naira Miliyan 50

August 2, 2025
Kongo Na Neman Goyon Bayan Nijeriya Kan Shugabancin UNESCO

Kongo Na Neman Goyon Bayan Nijeriya Kan Shugabancin UNESCO

August 2, 2025
Sauya Sheƙa: Sanatoci Biyu APC Ke Buƙata Wajen Samun Kashi Biyu Cikin Uku A Majalisar Dattawa

Sauya Sheƙa: Sanatoci Biyu APC Ke Buƙata Wajen Samun Kashi Biyu Cikin Uku A Majalisar Dattawa

August 2, 2025
An Sake Kashe Wata Ɗalibar Jami’ar Ondo

An Sake Kashe Wata Ɗalibar Jami’ar Ondo

August 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.