• English
  • Business News
Thursday, June 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fashewar Tukunyar Gas Din Mai Shayi Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutum 23 A Garin Lere

by Sulaiman and Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
in Labarai
0
Fashewar Tukunyar Gas Din Mai Shayi Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutum 23 A Garin Lere
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

NDLEA Ta Kai Samame Fitattun Wuraren Shaye-shaye, Ta Cafke Mutane 19 A Kano

Gwamnatin Tarayya Da Jamus Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Yuro Miliyan 20 A Ɓangaren Makamashi

A’ummar garin Fadere na Qaramar Hukumar Lere ta Jihar Kaduna sun tsinci kansu cikin wani yanayi na razani sakamakon fashewar Tukunyar gas din wani Mai Shayi da ya yi sanadin Kone mutum 23.

Lamarin ya faru ada yamma,. Da yake yi wa manema labarai Karin bayani kan yadda amarin ya faru, mai shayin wanda Shima bayansa da fuskarsa suka kone a sanadiyyar gobarar, ya ce mantawa ya Yi bai daure bakin tukunyar gas din ba bayan an dura masa gas. Da ya dawo ya ga an daure, bayan ya kunna wuta sai ya ga akwai matsala ashe ba su daure daidai ba.

  • Farashin Gas Din Girki Ya Kara Yin Tashin Gwauron Zabi — NBS

Hakan a cewarsa ta sa ya sakko da tukunyar kasa domin ya kwance, ya sa kaga yai-yai ya kwance kada.
Ya ce; “Ina cikin kwancewa sai ya bugo murfin gas din sai iskar gas din ta fara fita waje. To da na ga ta tsagaita sai na sake shigowa don na fitar da tukunyar waje, kawai sai na ji yif kamar an kama ni kawai sai na ga wuta ta tashi ta kama kayan jikina baki daya.
Sai na fito da gudu ina kiran jama’a su cire min kayan jikina, aka samu aka kashe min,” in ji Mai shayin.
Ya ce yana amfani da gas din ne wajen soya kwai da Indimie .
” Gaskiya na yi matukar fahin ciki da faruwar wannan abin don ban so ya faru a shagona ba, amma haka Allah ya so Kuma babu yadda zan yi.
Na je Shan shayi abin ya rutsa da ni
Shi ma da yake zantawa da manema labarai, wanda ya je Shan shayi abin ya rutsa da shi, Kuma yake kwance a babban asibitin garin Saminaka, Malam Lawal Ali, ya e shi bayan ya sha shayi a shagon ya fita bakin hanya sai ya hadu da dan uwarsa inda Suka tsaya suna magana, sai muka ga Mai Shayi fadi ta baya yana dungure, sai muka ga hayaki na tashi sama.
Mun ruga za mu je sai muka ga wani hayakin ya buge mu ashe rigata ce ta kama da wuta, sai muka ruga da gudu muna Salati, sai Wani ya zo ya taimake ni muka cire rigar aka Kai ni asibiti.
Mutum 23 ne Suka kone – Dagacin Lere
A cewar Dagacin Fadere Umar Babangida Ubale, mutum 23 ne Suka kone, a cwarsa wajen da rumfar Mai shayin take kasuwa ce yara suna sayar da abinci, “Abin takaici maimakon su gudu sai Suka tsaya kallon me yake faruwa, sai silindar ta yi bindiga Kuma iskar gas din ta watsu ta kine duk mutanen da suke wurin,” in ji shi


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotu Ta Umurci INEC Ta Cigaba Da Yin Sabuwar Rijistar Katin Zabe

Next Post

Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

Related

NDLEA Ta Kama Tabar Wiwi Buhu 116 A Jihar Kano
Labarai

NDLEA Ta Kai Samame Fitattun Wuraren Shaye-shaye, Ta Cafke Mutane 19 A Kano

1 minute ago
Gwamnatin Tarayya Da Jamus Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Yuro Miliyan 20 A Ɓangaren Makamashi
Labarai

Gwamnatin Tarayya Da Jamus Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Yuro Miliyan 20 A Ɓangaren Makamashi

1 hour ago
Sojoji Sun Kai Farmaki Masana’antar Kera Bindiga, Sun Yi Kame A Taraba
Manyan Labarai

An Kashe ‘Yan Ta’adda 6,260, An Ceto Mutane 5,365 Acikin Shekaru Biyu – Hedikwatar Tsaro 

3 hours ago
Daga Xi’an Zuwa Astana: Me Muka Koya Daga Taron Kolin Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya
Ra'ayi Riga

Daga Xi’an Zuwa Astana: Me Muka Koya Daga Taron Kolin Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya

3 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Gurfanar Da Natasha A Kotu Kan Zargin Ɓata Sunan Akpabio Da Yahaya Bello
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Gurfanar Da Natasha A Kotu Kan Zargin Ɓata Sunan Akpabio Da Yahaya Bello

7 hours ago
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Namadi Sambo Ya Karyata Sauya Sheƙa Zuwa APC
Manyan Labarai

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Namadi Sambo Ya Karyata Sauya Sheƙa Zuwa APC

7 hours ago
Next Post
Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

NDLEA Ta Kama Tabar Wiwi Buhu 116 A Jihar Kano

NDLEA Ta Kai Samame Fitattun Wuraren Shaye-shaye, Ta Cafke Mutane 19 A Kano

June 19, 2025
Xi Ya Tattauna Da Shugaban Rasha Ta Wayar Tarho

Xi Ya Tattauna Da Shugaban Rasha Ta Wayar Tarho

June 19, 2025
Yunkurin Tauye Ci Gaban Fasahar Kera “Chips” Ta Sin Ba Zai Haifar Da Da Mai Ido Ba

Yunkurin Tauye Ci Gaban Fasahar Kera “Chips” Ta Sin Ba Zai Haifar Da Da Mai Ido Ba

June 19, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Jamus Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Yuro Miliyan 20 A Ɓangaren Makamashi

Gwamnatin Tarayya Da Jamus Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Yuro Miliyan 20 A Ɓangaren Makamashi

June 19, 2025
Sin Ta Fadada Matakin Rage Haraji Ga Kasashe Masu Raunin Tattalin Arziki

Sin Ta Fadada Matakin Rage Haraji Ga Kasashe Masu Raunin Tattalin Arziki

June 19, 2025
Sin Na Son Taka Rawar Gani Wajen Maido Da Kwanciyar Hankali A Yankin Gabas Ta Tsakiya Cikin Sauri

Sin Na Son Taka Rawar Gani Wajen Maido Da Kwanciyar Hankali A Yankin Gabas Ta Tsakiya Cikin Sauri

June 19, 2025
Sojoji Sun Kai Farmaki Masana’antar Kera Bindiga, Sun Yi Kame A Taraba

An Kashe ‘Yan Ta’adda 6,260, An Ceto Mutane 5,365 Acikin Shekaru Biyu – Hedikwatar Tsaro 

June 19, 2025
Daga Xi’an Zuwa Astana: Me Muka Koya Daga Taron Kolin Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya

Daga Xi’an Zuwa Astana: Me Muka Koya Daga Taron Kolin Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya

June 19, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Gurfanar Da Natasha A Kotu Kan Zargin Ɓata Sunan Akpabio Da Yahaya Bello

Gwamnatin Tarayya Ta Gurfanar Da Natasha A Kotu Kan Zargin Ɓata Sunan Akpabio Da Yahaya Bello

June 19, 2025
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Namadi Sambo Ya Karyata Sauya Sheƙa Zuwa APC

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Namadi Sambo Ya Karyata Sauya Sheƙa Zuwa APC

June 19, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.