Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

FRSC Ta Bayyana Mallakar Lasisin Tuki Ba Sai Masu Mota Ba

by Muhammad
February 20, 2021
in LABARAI
1 min read
Lasisin
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Idris Aliyu Daudawa,

Hukumar kula da hana hadurra ta kasa (FRSC) ta bayyana cewa shi Lasisin tuka mota wanda aka ba direbobi ba wai sai wadanda suka mallaki motoci ba, amm duk ‘yan Nijeriya wadanda sukla kai shekarun da za su iya tuki suma suan iya mallaka

samndaads

Mista Adebisi Olajide, kwamandan FRSC da ke kula da lasisin tuki a Ore Unit Command, ya yi wannan bayani a ranar Talata a Ore, jihar Ondo.

Olajide, wanda ya zanta da manema labarai, ya bukaci ‘yan Nijeriya da suka kai shekarun tuki, da su tabbatar sun wuce makarantun tuki don lasisin tuki.

“Mutane da yawa suna tunanin cewa lasisin tuka mota ya na nufin wadanda suka mallaki motocin ne kawai ya dace su samu.

“Wannan ba haka bane, amma duk wanda ya kai matakin daya dace ace ya fara kuma a shirye yake, ya wuce kuma ya ci dukkan gwaje- gwajen tuki zai iya kokari ya samu lasisin tuka mota.

“Lasisin tuka mota  ya zama katin shaida ga mai rike da shi saboda duk bayanansa suna kan sa.

“Hakan kuma zai iya ba su damar tuka abubuwan hawa a duk lokacin da suka samu dama, ba tare da jami’an tsaro sun kame su ba cewar Olajide.”

Ya, duk da haka, ya bukaci duk wanda ke da niyyar bayarwa ko sabunta lasisin tuki da ya bi ta Hukumar FRSC ya daina yin fushi da masu  talla wanda zai iya sanya su cikin matsaloli masu tsanani.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnatin Nasarawa Ta Yi Alkawarin Kare Gandun Dajin Jihar

Next Post

Wata Gidauniya Ta Raba Wa Zawarawa Tallafin Naira Miliyan 10 A Abuja

RelatedPosts

Sarkin Musulmi

Fulani Ba ‘Yan Ta’adda Ba Ne –Sarkin Musulmi

by Muhammad
10 hours ago
0

Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar III, ya ce...

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

by Sulaiman Ibrahim
15 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gusau A shirin Gwamnatin Jihar Zamfara na...

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

by Sulaiman Ibrahim
15 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed, Matawallen...

Next Post
Gidauniya

Wata Gidauniya Ta Raba Wa Zawarawa Tallafin Naira Miliyan 10 A Abuja

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version