• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gamayyar Kungiyoyin Kasuwar Sabon Gari Sun Jajanta Wa ‘Yan Kasuwan Kwari Da Na Titin Bairut

by Ibrahim Muhammad
3 years ago
in Labarai
0
Gamayyar Kungiyoyin Kasuwar Sabon Gari Sun Jajanta Wa ‘Yan Kasuwan Kwari Da Na Titin Bairut
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gamayya kungiyar ‘yan kasuwar Muhammad Abubakar Rimi da akafi kira da Kasuwar Sabon Gari karkashin shugabancin Alhaji Aminu Mu’awiyya Dala sun jajanta wa ‘yan uwansu ‘yan kasuwar kantin Kwari da na kan titin Bairut bisa iftila’in ambaliyar ruwa da rugujewar gini daya jawo samun raunuka da asarar dukiya. 

Da yake magana a madadin shugaban kungiyar, jami’in hulda da jama’a na kungiyar Salihu Ibrahim Darma ya ce wannan abu ya damesu a matsayinsu na ‘yan kasuwa wannan abu ya faru ne a sanadiyyar gine-gine da aka yi barkatai ba a bisa ka’ida ba, ana toshe hanyoyi magudanan ruwa.

  • Kashi 31 Na ‘Yan Nijeriya Ba Su Iya Karatu Da Rubutu Ba ― Gwamnatin Tarayya
  • Gwamna Buni Ya Cika Alkawarin Saya Wa Iyalan Sheikh Goni Aisami Gidaje

Ya kara da cewa duk da sun gamsu da matakinda Gwamnan Kano ya dauka na ba da umurnin gaggawa na rushe duk wani gini da ake ganin shi ya jawo ambaliyar ruwar da aka yi a Kantin kwari sai dai suna kira ga Gwamnati ta sanya yan kasuwa a cikin kwamitinda ta kafa da za su yi aikin rushe gineginen domin su suka san duk wasu gine-gine da akayi da sune musabbabin jawo ambaliyar da Gwamnan bai san dasu ba, muddin ba su aka kawar ba, za a cigaba da samun cigaba da ambaliyar.

Darma ya ce ba kasuwar ta Kantin Kwari kadai ba yawanci kasuwanni da suke Jihar Kano akwai irin wadannan matsaloli na yin gini ba bisa ka’ida ba kuma hakan na faruwa ne da sahalewar hukumomi, hakan tasa yan kasuwar sun yita korafe-korafe da kokawa ga Gwamnati a kan lamarin takai har wasu sun je kotu, amma abin takaici ko bayan da kotu ta bada umurnin a dakatar da gine-ginen sai ayi biris da umurnin a cigaba.

Ya yi nuni da cewa ko a kasuwarsu ta Sabon gari akwai ginegine na toshe hanyoyi da kofofin da hukumar Kasuwar tayi kuma sun kai kuka ga hukumomi har majalisar jiha, amma ba wani mataki da aka dauka akai daga bisani suka je kotu amma ba abinda ya sauya.

Labarai Masu Nasaba

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

Ya yi nuni da cewa irin wannan abin Allah ya kiyaye in wani hatsari ta faru kamar na gobara babu ta inda za a iya kai dauki na gaggawa saboda duk an yi gine-gine da suka toshe hanyoyi.

Darma ya ce yakamata hukumomi su rika daukar mataki akan duk wani jami’in hukuma da ya yi abinda ya sabawa doka da ka iya cutar da al’umma. Tare da yin fatan Allah ya mayar da alkhairi ga yan kasuwar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BerutJajeKasuwaSabon Gari
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rayuwar Serena Williams A Fagen Wasan Tennis

Next Post

Zan Yi Iyakar Kokarina Wajen Bunkasa Karamar Hukuma Garko A Jihar Kano -Salisu Musa Sarina

Related

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025
Da ɗumi-ɗuminsa

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

2 hours ago
Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi
Labarai

Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

2 hours ago
Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

4 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja
Labarai

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri Da Ɓarayin Kifi A Jihar Neja

5 hours ago
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu
Labarai

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

6 hours ago
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi
Manyan Labarai

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

8 hours ago
Next Post
Zan Yi Iyakar Kokarina Wajen Bunkasa Karamar Hukuma Garko A Jihar Kano -Salisu Musa Sarina

Zan Yi Iyakar Kokarina Wajen Bunkasa Karamar Hukuma Garko A Jihar Kano -Salisu Musa Sarina

LABARAI MASU NASABA

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

September 17, 2025
Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

September 17, 2025
Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

September 17, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri Da Ɓarayin Kifi A Jihar Neja

September 17, 2025
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

September 17, 2025
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

September 17, 2025
Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

September 17, 2025
Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

September 16, 2025
Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

September 16, 2025
Sauye-sauyen Manufofin Gwamnati Na Iya Hana Masu HND Zuwa NYSC

An Yi Garkuwa Da Wani Mai Hidimar Ƙasa Da Ɗalibi A Jos

September 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.